Bayan Goje APC Ta Sake Korar Wani Sanata Da Dan Majalisar Tarayya A Gombe

Jam’iyar APC reshen jihar Gombe to kori sanata mai ci da kuma É—an majalisar wakilai ta tarayya kan zargin cin amanar jam’iyya a lokacin zaÉ“ukan 2023.

Hakan na zuwa ne kasa da mako biyu bayan da jam’iyar ta kori, Sanata Danjuma Goje shi ma kan zargin cin amanar jam’iyya.

A ranar 8 ga watan Afrilu ne shugabannin jam’iyar na mazabar Bambam suka dakatar da Sanata Bulus K Amos da kuma Yunusa Ahmad Abubakar Mamba mai wakiltar mazabar Yamaltu/Deba a majalisar wakilai ta tarayya.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...