Bayan Goje APC Ta Sake Korar Wani Sanata Da Dan Majalisar Tarayya A Gombe

Jam’iyar APC reshen jihar Gombe to kori sanata mai ci da kuma ɗan majalisar wakilai ta tarayya kan zargin cin amanar jam’iyya a lokacin zaɓukan 2023.

Hakan na zuwa ne kasa da mako biyu bayan da jam’iyar ta kori, Sanata Danjuma Goje shi ma kan zargin cin amanar jam’iyya.

A ranar 8 ga watan Afrilu ne shugabannin jam’iyar na mazabar Bambam suka dakatar da Sanata Bulus K Amos da kuma Yunusa Ahmad Abubakar Mamba mai wakiltar mazabar Yamaltu/Deba a majalisar wakilai ta tarayya.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]