Zaɓaɓɓen gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu ya musalta kafa kwamitin da zai binciki gwamna mai barin gado, Aminu Waziri Tambuwal. Bayanin haka na kunshe ne cikin wata sanarwa da Abubakar
Zaɓaɓɓen gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu ya musalta kafa kwamitin da zai binciki gwamna mai barin gado, Aminu Waziri Tambuwal. Bayanin haka na kunshe ne cikin wata sanarwa da Abubakar
Kamfanin jiragen sama na Max Air zai kwaso karin wasu yan Najeriya da rikicin Sudan ya rutsa da su. Kamfanin ya bayyana haka ne cikin wata sanarwa da ya fitar
Mintoci kaɗan bayan saukar su a filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja kaso na farko na yan Najeriya da aka kwaso daga Sudan sun bayyana farin cikin su da
Hukumar NDE dake samar da aikin yi a Najeriya ofishin jihar Sokoto ya fara yin rijistar mara sa aikin yi a jihar da suka fito daga kananan hukumomin jihar 23.
Jam’iyar APC reshen jihar Gombe to kori sanata mai ci da kuma ɗan majalisar wakilai ta tarayya kan zargin cin amanar jam’iyya a lokacin zaɓukan 2023. Hakan na zuwa ne
Jam’iyar APC reshen jihar Gombe to kori sanata mai ci da kuma ɗan majalisar wakilai ta tarayya kan zargin cin amanar jam’iyya a lokacin zaɓukan 2023. Hakan na zuwa ne
Sanatocin da aka zaɓa daga yankin arewa sun dage cewa dole sai shugaban majalisar dattawa ya fito daga yankin arewacin kasarnan. Wasu bayanai sun bayyana cewa zaɓaɓbun sanatocin 39 cikin
Abike Dabiri-Erewa shugaban hukumar NIDCOM dake lura da yan Najeriya mazauna kasashen waje ta ce gwamnatin Misra ta buɗe kan iyakarta ga ɗaliban Najeriya da aka dauko daga Sudan. Dabiri-Erewa
Sojojin Najeriya dake aiki a bataliya ta 51 dake Banki sun kashe mayakan Boko Haram da dama a jihar Borno. A cewar Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan harkar tsaro
Gwamnatin jihar Lagos ta karbi rukunin farko na manyan motocin fasinja dake amfani da wutar lantarki domin jigilar al’ummar jihar. Gwamnan jihar Babajide Sanwoolu shi ne ya sanar da haka
Kungiyar Likitoci Masu Neman Kwarewa ta NARD tayi barazanar tsunduma yajin aiki matuƙar gwamnatin tarayya ta gaza biya bukatun kungiyar cikin makonni biyu. NARD ta bayar da wa’adin ne a
Zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya karbi bakuncin gwamnonin PDP a gidan gwamnati na Defense House dake Abuja. Gwamnan jihar Rivers Nyesom Wike da takwaransa na jihar Oyo, Seyi
Akalla mutane 10 ne suka gone kurmus har lahira a ranar, Alhamis bayan da wata tanka dake dauke da mai ta faɗi a mahadar dake kan Titin Bauchi a ƙaramar
Wata babbar kotun tarayya dake Abuja taki yarda ta bayar da belin, Tukur Mamu mamallakin kamfanin jaridar Desert Herald. Ana zargin Mamu da karbar kuɗin fansa har dalar Amurka 120,000
Sojoji 2 da wasu mutane 15 aka bada rahoton an kashe a wani hari da wasu yan bindiga suka kai kan wasu ƙauyuka uku dake karamar hukumar Apa ta jihar
Guguwa mai karfi ta lalata gidaje da dukiya ta miliyoyin naira a unguwannin Nayi Nawa da Pawari a karamar hukumar Damaturu ta jihar Yobe. Bala’in guguwar ya raba daruruwan mutane
Yan sanda uku ne aka rawaito sun mutu a wani hatsarin mota a Kidanda dake karamar hukumar Giwa ta jihar Kaduna. LYan sandan na kan hanyarsu ta komawa Giwa ne
Gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku ya nemi afuwar mutanen Taraba h waɗanda ya batawa a tsawon wa’adinsa na shekara 8. Ishaku ya nemi ayi masa afuwa ne yayin taron addu’ar
Wani matashi dan shekara 20 mai suna Salisu Tasiu Muhammad ya nutse a kududdufin Bakin Gada dake garin Bunkure a karamar hukumar Bunkure ta jihar Kano. Mai magana da yawun
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a da kuma Litinin a matsayin ranakun hutu domin Musulmi su gudanar da shagulgulan karamar Sallah. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa mai ɗauke