Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan da muke ciki. Ƙungiyar ta bayyana
Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan da muke ciki. Ƙungiyar ta bayyana
An naɗa Finidi George a matsayin sabon mai horar da kungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya wato Super Eagle. Hukumar ƙwallon Ƙafa ta Najeriya, NFF ita ta sanar da naɗin na Finidi
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya sanar da mafi ƙarancin albashi ga ma’aikatan ga ma’aikatan jihar inda za a riƙa biyan naira dubu 70,000. Gwamnan ya sanar da haka a
Mutum ɗaya ya mutu a yayin da wasu biyu suka jikkata bayan da wata tankar gas tayi bindiga ta kama da wuta a Ita-Oshin dake kan titin Lagos-Abeokuta. Da ta
Wani mamba a ƙungiyar ƴan ta’adda ta Boko Haram ma suna, Sajeh Yaga ya miƙa kansa ga dakarun rundunar Operation Haɗin Kai dake arewa maso gabashin jihar Borno. Bayanai sun
Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta kama wasu mutane 34 da take zargi suna da hannu wajen yiwa darajar takardar kuɗin naira zagon ƙasa.
Hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutane uku bayan da wani bene mai hawa uku ya ruguzo a unguwar Kuntau dake ƙaramar hukumar Gwale ta
Shugaban jam’iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin jihar Kano ta jam’iyar NNPP ita ce ke da alhakin shirya zanga-zanga iri daban-daban da ake gudanarwa a Abuja
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru El-Rufai ta ciwo. Buƙatar da majalisar
Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air har
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa tattalin arzikin ƙasa ne ya hana shi bayyana gaban babbar kotun tarayya dake Abuja.
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar Litinin mai magana da yawun
Jam’iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam’iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi masu sauya sheƙar ya zuwa
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun gano wata masana’anta da mayaƙan kungiyar ISWAP suke ƙera bama-bamai. Masana’antar ƙera bama-bamai an gano ta ne a Abulam-BUK dake ƙaramar hukumar Damboa ta jihar
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya ziyarci dakataccen ɗan majalisar dattawa sanata, Abdul Ningi dake wakiltar mazaɓar Bauchi ta tsakiya a majalisar dattawa. Atiku ya ziyarci sanata Ningi a
Mutanen da basu gaza 11 ne ba aka tabbatar da sun mutu a yayin da wasu 16 suka jikkata mutum ɗaya kuma ya tsira ba tare da ko ƙwarzane ba
Gwamnatin kasar Amurka ta fara shirin janye dakarunta daga jamhuriyar Nijar kamar yadda kafar yaɗa labarai ta CBS ta bada rahoto. Wani jami’in ma’aikatar wajen Amurka ya faɗawa kafar yaɗa
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kashe wasu ƴan ta’adda biyu a ƙauyen Kana dake ƙaramar hukumar Biu ta jihar Borno. A wata sanarwa ranar Asabar rundunar sojan ta ce an
Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon ɗaya daga cikin ƴan matan Chibok da mayaƙan Boko
Gwamnatin tarayya ta ce ta fara raba gidaje 8925 ga mutanen da suka nema kuma suka cancanci a basu a faɗin ƙasa baki ɗaya a karkashin shirin samar da gidaje