Jami’an Hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi sun kama wani mutum mai suna Emmanuel Orjinze wani ɗan kasuwa akan hanyarsa ta zuwa ƙasar Faransa bayan
Jami’an Hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi sun kama wani mutum mai suna Emmanuel Orjinze wani ɗan kasuwa akan hanyarsa ta zuwa ƙasar Faransa bayan
Rundunar ƴan sandan jihar Kogi ta ce an kashe biyu daga cikin ɗaliban bim ɗaliban Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Confluence wato CUSTECH dake Osara a jihar Kogi. A ranar
Jami’an ƴan sanda sun samu nasarar kama wani gawurtaccen mai garkuwa da mutane a jihar Kaduna. Mutumin da aka kama mai suna, Muhammad Bello ɗan shekara 30 na zaune ne
Wasu masu zanga-zanga sun yi jerin gwano ya zuwa ƙofar fadar shugaban ƙasa da kuma majalisar dokokin ta tarayya kan dawo da Sarki Muhammadu Sanusi kan karagar mulkin jihar Kano.
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan sabuwar dokar masarautun jihar ya kuma sanar da sake naɗa, Muhammad Sanusi a matsayin Sarkin Kano. Yusuf ya bayyana haka
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu zai halarci bikin rantsar da shugaban ƙasar Chad, Mahamat Deby. A wata sanarwa da Ajuri Ngelale mai magana da yawun shugaban ƙasar ya fitar ranar
Rundunar ƴan sandan jihar Filato ta ce mutane 9 aka kashe a ƙauyukan Zurak da Dakai dake ƙaramar hukumar Wase ta jihar Filato a ranar Litinin. Ƴan bindiga sun kai
Wasu ƴan bindiga da ake zargin mayaƙan ƙungiyar ISWAP ne sun kashe wani babban jami’in ɗan sanda a arewacin jihar Borno. A cewar wasu rahotanni mayaƙan sun saɗaɗa cikin garin
Ƙungiyoyin Ƙwadago na NLC da TUC sun bawa gwamnatin tarayya wa’adin ranar 31 ga watan Mayu kan ta janye ƙarin kuɗin wutar lantarki da suka yi. Ƙungiyar ƙwadago ta bayyana
Ƙungiyoyin Ƙwadago na NLC da TUC sun bawa gwamnatin tarayya wa’adin ranar 31 ga watan Mayu kan ta janye ƙarin kuɗin wutar lantarki da suka yi. Ƙungiyar ƙwadago ta bayyana
Ɗan takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2023 ƙarƙashin jam’iyar Labour Party (LP) Peter Obi ya ziyarci mutanen da wani matashi ya cinnawa wuta a wani Masallaci dake ƙauyen Larabar Abasawa
Aliko Dangote mutumin da ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka ya ce Najeriya za ta daina shigo da man fetur a cikin watan Yuni mai zuwa. Dangote ya bayyana
Mutane 9 aka samu nasarar cetowa daga wani ginin bene mai hawa ɗaya da ya ruguzo a yankin Sabon Gwari dake garin Minna babban birnin jihar Niger. Da yake tabbatar
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu sakamakon wutar da wani ya cinnawa wani masallaci a ƙauyen Gadan a ƙaramar hukumar Gezawa ta jihar ya
Hukumar FCTA dake kula da birnin tarayya Abuja ta fara rushe gine-gine sama da 500 da aka yi ba bisa ka’ida ba a kasuwar Karmo dake Abuja. Mukhtar Galadima daraktan
Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Ƙasa NEMA ta ce ta karɓi ƴan Najeriya 150 da aka dawo da su bayan da su ka maƙale a ƙasar Chad. A wata sanarwa
Taron zaman ganawa da ƴan kungiyar ƙwadago da gwamnatin ta tarayya ta kira ya tashi babu shiri bayan da wakilan kungiyar ƙwadago suka fice daga taron. Gwamnatin ta kira taron
Edward Buba daraktan yaɗa labarai na ma’aikatar tsaron Najeriya ya ce sojoji huɗu ƴan ta’adda suka kashe ranar Lahadi a wani harin kwanton ɓauna da aka kai musu. A wata
Dakarun sojan Najeriya na rundunar Operation Haɗin Kai sun samu nasarar kashe, Tahir Baga wani jigo kuma kwamanda a ƙungiyar Boko Haram a cigaba da farmakin da suke kaiwa maɓoya
Jami’an bijilante a jihar Legas sun samu nasarar kama wasu ƴan uwa biyu dai-dai lokacin da suke sace wayar wata na’urar bada hasken wutar lantarki wato taransifoma. An kama mutanen