Wata kungiyar jin ƙai mai suna Sawaba Humanitarian Initiative ta gudanar taron addu’a na musamman domin kawo ƙarshen matsalar tsaro da tattalin arziki dake wahalar da ƴan Najeriya. An gudanar
Wata kungiyar jin ƙai mai suna Sawaba Humanitarian Initiative ta gudanar taron addu’a na musamman domin kawo ƙarshen matsalar tsaro da tattalin arziki dake wahalar da ƴan Najeriya. An gudanar
Hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da kuma fataucin miyagun ƙwayoyi ta kama wasu maniyyata su huɗu ɗauke da wata hoda da ake kyautata zaton hodar ibilis ce. Mutanen
Israel Ayeni ɗantakar gwamnan jihar Ondo ƙarƙashin jam’iyar NNPP ya janye daga takarar da yake yi. A ranar 16 ga watan Nuwamba ne aka shirya gudanar da zaɓen gwamnan jihar.
Fasinjoji da dama ne suka yi carkwo-carkwo bayan da jirgin ƙasa da ya tashi daga Abuja zuwa Kaduna ya sauka daga kan digarsa a tashar Asha dake birnin tarayya Abuja.
Wata motar tanka dake ɗauke da iskar gas ta kama da wuta akan gadar sama ta Obiri-Ikwere dake kan titin East-West a birnin Fatakwal na jihar Ribas. Lamarin ya faru
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun kama wasu gawurtattun masu garkuwa da mutane su 4 da suka shahara wajen yin garkuwa da mutane a yankin arewa maso
Ƴan sanda a jihar Kano sun ɗakile wani yunkuri da wasu ɓatagari suka yi na kai hari gidan Abdullahi Abbas, shugaban jam’iyar APC na jihar Kano. A wata sanarwa ranar
Shugaban riƙo na jam’iyar PDP,Umar Damagum ya ce jam’iyar bata fara ƙoƙarin haɗewa da wasu jam’iyyu ba. Damagum ya bayyana haka ne lokacin da ya bayyana a cikin shirin “Nigeria
Tsohon gwamnan Sokoto kuma sanata mai wakiltar mazaɓar Kudancin Sokoto a majalisar dattawa, Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana halin wahalar rayuwa da ake fama da ita ƙasarnan a matsayin illar
Mambobin gamayyar kungiyoyin ƙwadago na can na wata ganawa da shugaban majalisar dattawa sanata Godswill Akpabio da kuma shugaban majalisar wakilai ta tarayya, Tajuddeen Abbas. Ganawar na gudana ne biyo
Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce jami’anta sun samu nasarar kama wani mai suna Mubarak Kabiru da yake sayar da motocin da aka sata a Najeriya a jamhuriyar Nijar.
Hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa da tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta fara binciken tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso kan zargin yin almundahana da kuɗaɗen fansho. Wata majiya
Sakamakon matsin lamba da jami’an tsaro suke yiwa ƴan fashin daji a jihar Kaduna hakan ya tilastawa gawurtaccen dan fashin daji,Lawal Kwalba da shi da mutanensa sun miƙa wuya ga
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gana da mai bawa shugaban ƙasa shawara kan sha’anin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu. Ganawar ta gudana ne a ofishin Ribadu dake Abuja. A
Dakarun sojan Najeriya na rundunar Operation Haɗin Kai dake yaƙi da ƴan ta’addar Boko Haram a yankin arewa maso gabas sun samu nasarar kashe ƴan ta’adda hudu a jihar Borno.
Wata babbar kotun tarayya a ranar Laraba ta sallami, Bello Bodejo shugaban ƙungiyar Miyetti Allah Kautal Hore. An wanke Bodejo daga zargin aikata ta’addanci da gwamnatin tarayya take tuhumarsa da
Tsohon mataimakin shugaban jam’iyar APC na ƙasa a shiyar arewa maso yamma, Salihu Lukman ya ce jam’iyar APC ta faɗi zaɓen 2023 a jihar Kano ne saboda, Abdullahi Umar Ganduje
Majalisar dattawa ta janye dakatarwar da tayiwa Abdul Ningi sanata mai wakiltar mazaɓar Bauchi ta tsakiya. Majalisar ta dawo da Ningi ne biyo bayan kudirin da sanata Abba Moro shugaban
Babban lauyan gwamnatin tarayya kuma ministan shari’a, Lateef Fagbemi ya yi kira da a soke hukumar zaɓen jihohi masu zaman kansu. Da yake magana a wurin wani taron tattaunawa da
Babbar Kotun jihar Kano ta hana Aminu Ado Bayero ayyana kansa a matsayin Sarkin Kano har sai ta kammala sauraron ƙarar dake gabanta. Kotun ta kuma umarci ƴan sanda su