Aƙalla mutane 26 ƴan bindiga suka yi awon gaba da su daga garin Runka dake ƙaramar hukumar Safana ta jihar Katsina. Aliyu Abubakar Sadiq mai magana da yawun rundunar ƴan
Aƙalla mutane 26 ƴan bindiga suka yi awon gaba da su daga garin Runka dake ƙaramar hukumar Safana ta jihar Katsina. Aliyu Abubakar Sadiq mai magana da yawun rundunar ƴan
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta ce ta kama wani mutum da aka bayyana da suna, Shu’aibu Yusuf. A ranar Litinin Yusuf ya haifar da ruɗani bayan da ya
An kamo wata kura da ta tsere daga gidan ajiye namun daji dake Jos inda aka mayar da ita inda take. An shiga zaman zullumi da tsoro a birnin na
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya sanar da ƙirƙirar ma’aikatar bunƙasa kiwon dabbobi. Tinubu ya sanar da kafa sabuwar ma’aikatar a wurin ƙaddamar da kwamitin shugaban ƙasa kan sauya yadda
Gwamnatin tarayya ta dakatar da kuɗin fito, haraji akan kayan abinci da aka shigo da su. A wata sanarwa ranar Litinin, Abubakar Kyari ministan harkokin noma da wadata ƙasa da
Dogayen layukan mai sun sake bayyana a biranen Abuja da kuma Legas. An ga motoci a layukan mai a ranar Litinin inda suke jira su sha mai a wasu gidajen
Wata mata dake tafiya akan babur ta mutu a Lagos bayan da wata mota ta faɗo daga kan gada akan babur ɗin da take kai. Sola Giwa mai bawa gwamnan
An sake zaɓen shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a matsayin shugaban ƙungiyar tattalin arzikin ƙasashen Afrika ta yamma wato ECOWAS. An zaɓi Tinubu a matsayin sabon shugaban ƙungiyar a wurin
Ƴan fashin daji sun yi garkuwa da wasu ƴan jarida biyu da kuma iyalansu a jihar Kaduna. Ƴan fashin dajin ɗauke da makamai sun farma unguwar Danhonu dake sabon garin
Jami’an hukumar kwashe shara ta jihar Lagos sun kama wasu masu kwashe shara da basu da rijista inda aka ƙwace kurar aikinsu. Hukumar ta gudanar da kamen ne ga yankin
Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ce jami’anta sun samu nasara kama wasu bindigogi guda 55 da ba a kammala haɗasu ba a filin Jirgin Saman Murtala Muhammad dake Lagos. Da
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da mai Shari’a Janet Galadima Gimba tare da ƴaƴanta huɗu a jihar Kaduna. Alƙaliyar tare da ƴaƴanta anyi garkuwa da su ne daga gidansu dake
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta ƙasa INEC ta ce an ƙona ofishin hukumar dake yankin Sankara a ƙaramar hukumar Ukum ta jihar Benue. A wata sanarwa ranar Laraba, Sam
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya ziyarci mutanen da suka jikkata a harin ƙunar baƙin wake da aka kai a jihar Borno. A ranar Asabar ne wasu mata da ake
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta ce mutane uku aka ceto daga cikin baraguzan ginin bene da ya ruguzo a yankin Garki dake birnin tarayya Abuja. Ƴan sanda sun
Yawan mutanen da suka mutu a harin ƙunar baƙin wake a ƙaramar hukumar Gwoza ta jihar Borno sun ƙaru ya zuwa mutane 18. Shugaban hukumar bada agajin gaggawa ta jihar
Hukumar Alhazan jihar Niger ta ce karin daƴa daga cikin mahajjatan jihar ta riga mu gidan gaskiya a ƙasar Saudiyya. A wata sanarwa da aka fitar ranar Lahadi, sakataren hukumar
Wata babbar mota dake ɗauke da shanu da dabbobi da za akai Enugu ta hantsila akan gadar sama dake kan titin Maiduguri a jihar Kano. Wasu rahotanni sun bayyana cewa
Dakarun rundunar sojan Najeriya dake aikin yaƙi da ƴan ta’adda a jihar Sokoto sun samu nasarar daƙile yunkurin yin garkuwa da mutane inda suka kashe ƴan ta’adda huɗu da kuma
Micah Sulaiman limamin majami’ar St. Raymond Catholic Church dake Damsa a Gusau jihar Zamfara ya roƙi a taimake shi domin ya samu ƴanci. A wani fefan bidiyo mai tsawon daƙiƙa