Najeriya za ta dena shigo da man fetur a cikin watan Yuni – Dangote

Aliko Dangote mutumin da ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka ya ce Najeriya za ta daina shigo da man fetur a cikin watan Yuni mai zuwa.

Dangote ya bayyana haka ne a wurin taron shugabannin kamfanoni da ake gudanarwa duk shekara a Kigali babban birnin Ruwanda.

Ya ce Najeriya za ta kawo ƙarsehn shigar da mai ƙasar a cikin watan Yuni lokacin da matatar mai ta Dangote za ta fara samar da tataccen man fetur.

“A yanzu haka Najeriya bata da dalili kowane irin na shigo da  mai fa ce man fetur nan da wani lokaci cikin watan Yuni nan da wasu sati huÉ—u ko biyar Najeriya bai kamata ta shigo da man fetur ba koda lita É—aya ce,” ya ce.

Dangote ya ce za a shawo kan ƙarancin da ake samu na man fetur bama a Najeriya ba har da yammacin Afirka baki ɗaya.

Ya ce kawo yanzu suna samar da wadataccen man Diesel da yake isar Najeriya.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...