Gwamnan Kano ya sanya hannu kan sabuwar dokar masarautun jihar

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan sabuwar dokar masarautun jihar ya kuma sanar da sake naÉ—a, Muhammad Sanusi a matsayin Sarkin Kano.

Yusuf ya bayyana haka ne jim kaÉ—an bayan da ya sanya hannu kan sabuwar dokar masarautu ta jihar da majalisar dokokin jihar ta yiwa garambawul.

Gwamnan ya saka hannu ne akan dokar da misalin Æ™arfe biyar 05:10 a gidan gwamnatin jihar a yayin wani Æ™warya-Æ™waryan taro da ya samu halartar manyan jami’an gwamnati da kuma shugaban majalisar dokokin jihar.

A shekarar 2020 tsohon gwamnan jihar Abdullahi Umar Ganduje ya sauke Sanusi daga Sarkin Kano kana ya ƙirƙiro ƙarin wasu masarautu guda biyar.

Har ila yau gwamnan ya bawa sarakunan sauran masarautu huÉ—u da sabuwa dokar ta soke da su sauka daga muÆ™aminsu cikin sa’o’i 48.

More News

Ƴansandan sun yi artabu da ƴanbindiga a Abuja

Jami’an ‘yan sanda daga babban birnin tarayya Abuja sun kashe wani dan bindiga tare da cafke uku a wani samame da suka kai.Ƴan sandan...

An wallafa sunaye da hoton fursunonin da suka tsere daga gidan yarin Suleja

Hukumar NCoS dake lura da gidajen gyaran hali da tarbiyya ta fitar da sunaye da kuma hotuna na É—aurarrun da suka tsere da gidan...

An wallafa sunaye da hoton fursunonin da suka tsere daga gidan yarin Suleja

Hukumar NCoS dake lura da gidajen gyaran hali da tarbiyya ta fitar da sunaye da kuma hotuna na É—aurarrun da suka tsere da gidan...

Muna aiki tukuru don kawar da aikata manyan laifuka a Najeriya—Tinubu ga Daraktan FBI

A ranar Juma’a ne shugaba Bola Tinubu ya karbi bakuncin daraktan hukumar binciken manyan laifuka ta kasar Amurka (FBI), Christopher Asher Wray, inda ya...