Tinubu zai halarci bikin rantsar da shugaban ƙasar Chadi

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu zai halarci bikin rantsar da shugaban ƙasar Chad, Mahamat Deby.

A wata sanarwa da Ajuri Ngelale mai magana da yawun shugaban Æ™asar ya fitar ranar Laraba ya ce Tinubu zai ta shi daga Abuja ya zuwa N’Djamena babban birnin Æ™asar Chad a ranar Alhamis kuma zai dawo bayan kammala bikin.

Deby wanda ya kasance shugaban riƙo na kasar an ayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaɓen shugaban ƙasa na ranar 6 ga watan Mayu bayan da majalisar tsarin mulki ƙasar ta tabbatar da shi.

Majalisar ta ayyana Deby a matsayin wanda ya lashe zaɓen bayan da tayi watsi da ƙorafin ƴan takarar shugaban ƙasa biyu Success Masara da kuma Albert Padacke.

Ngelale ya ce Tinubu zai samu rakiyar manyan jami’an gwamnati.

More News

Ƴansandan sun yi artabu da ƴanbindiga a Abuja

Jami’an ‘yan sanda daga babban birnin tarayya Abuja sun kashe wani dan bindiga tare da cafke uku a wani samame da suka kai.Ƴan sandan...

An wallafa sunaye da hoton fursunonin da suka tsere daga gidan yarin Suleja

Hukumar NCoS dake lura da gidajen gyaran hali da tarbiyya ta fitar da sunaye da kuma hotuna na É—aurarrun da suka tsere da gidan...

An wallafa sunaye da hoton fursunonin da suka tsere daga gidan yarin Suleja

Hukumar NCoS dake lura da gidajen gyaran hali da tarbiyya ta fitar da sunaye da kuma hotuna na É—aurarrun da suka tsere da gidan...

Muna aiki tukuru don kawar da aikata manyan laifuka a Najeriya—Tinubu ga Daraktan FBI

A ranar Juma’a ne shugaba Bola Tinubu ya karbi bakuncin daraktan hukumar binciken manyan laifuka ta kasar Amurka (FBI), Christopher Asher Wray, inda ya...