Dakarun Operation HADIN KAI sun kama wata ‘yar ƙasar Chadi mai suna Rachael Samuel, mai shekaru 48, da ake zargin tana kai wa ƙungiyoyin ta’addanci da ke yankin Tafkin Chadi
Dakarun Operation HADIN KAI sun kama wata ‘yar ƙasar Chadi mai suna Rachael Samuel, mai shekaru 48, da ake zargin tana kai wa ƙungiyoyin ta’addanci da ke yankin Tafkin Chadi
Gwamnatin ƙasar Faransa ta miƙa sansanin soja na farko ga gwamnatin ƙasar Chadi a wani ɓangare na shirinta na janye dakarunta da ƙasar Chadi baki ɗaya. Shugaban rundunar sojan ƙasar
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu zai halarci bikin rantsar da shugaban ƙasar Chad, Mahamat Deby. A wata sanarwa da Ajuri Ngelale mai magana da yawun shugaban ƙasar ya fitar ranar
Ministan tsaron kasar Chadi da babban sakatare na gwamnatin kasar sun yi murabus a ranar Laraba bayan wasu faifan bidiyo ya nuna su suna lalata. Mai magana da yawun Kebzabo,
A ranar Juma’a ne Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya karɓi baƙuncin takwaransa na ƙasar Chadi Laftanar Janar Mahamat Idriss Deby a Abuja, inda suka tattauna game da ci gaban ƙasashensu.
Matakin ‘yan adawan Chadi na gudanar da sabuwar zanga-zanga na zuwa ne a daidai lokacin da a yazu haka ake tsare da dimbin mambobinsu da aka kame sakamakon boren da
Nigeria’s Chief of Army Staff has “relocated fully” to the North-East where he will oversee an operation against Islamic terrorist group, Boko Haram. The move came after a widely publicised
Tun bayan da mayakan Boko Haram suka kashe sojojin kasar Chadi kusan 100 shugaban kasar,Idriss Derby ya ci alwashin fatattakar yan ta’addar kungiyar ta Boko Haram daga kasarsa. Shugaban kasar
WASHINGTON, D.C. — Wasu mayakan Boko haram ‘yan asalin kasar Chadi sun yi saranda tare da mika wuya ga dakarun sojojin Najeriya. Abu Abor dan shekaru 61 da Abubakar Hassan