An ceto mutane 9 daga wani ginin bene da ya ruguzo a jihar Niger

Mutane 9 aka samu nasarar cetowa daga wani ginin bene mai hawa É—aya da ya ruguzo a yankin Sabon Gwari dake garin Minna babban birnin jihar Niger.

Da yake tabbatar da faruwar lamarin, Wasiu Abiodun mai magana da yawun rundunar Æ´an sandan jihar Niger ya ce ana amfani da ginin ne a matsayin rumbun ajiye kayayyaki.

Ya ce ginin ya ruguzo ne da misalin Æ™arfe 2:30 na ranar Juma’a.

Rahotanni sun bayyana cewa wasu mutane da ba a san yawansu ba ne ake tunanin baraguzan ginin ya binne su.

Abiodun ya ce biyu daga cikin mutanen da aka ceto sun samu karamin rauni.

An kai waÉ—anda aka ceto ya zuwa Babban Asibitin Minna domin samun kulawar likita.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...