Sojoji sun gano masana’antar Æ™era bom a jihar Borno

Dakarun rundunar sojan Najeriya sun gano wata masana’anta da mayaÆ™an kungiyar ISWAP suke Æ™era bama-bamai.

Masana’antar Æ™era bama-bamai an gano ta ne a Abulam-BUK dake Æ™aramar hukumar Damboa ta jihar Borno.

Zagazola Makama dake wallafa bayanai kan sha’anin tsaro a yankin tafkin Chadi ya ce an kashe mayaÆ™an Æ™ungiyar da dama a yayin da sojoji suke Æ™oÆ™arin Æ™wace masana’antar.

Ya ce sojoji na musamman da hadin gwiwa jami’an Civilian JTF dake aiki Æ™arÆ™ashin rundunar Operation Desert Sanity III wacce É“angare ne na rundunar Operation HaÉ—in Kai na cigaba da samun gagarumar nasara a Æ™oÆ™arin su na ganowa tare da tarwatsa maÉ“oyar Æ´an ta’addar a yankunan Talala, Gorgi, BUK da kuma jejin Sambisa

Bayanan da ya wallafa sun ce sakamakon Æ™arfin bindigun sojoji ta tilastawa Æ´an ta’addar tserewa domin a mafaka a wasu yankunan.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...