Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam’iyar NNPP ta karÉ“i magoya bayan jam’iyar APC da dama a jihar Kano.

Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karÉ“i masu sauya sheÆ™ar ya zuwa jam’iyar ta APC da suka fito daga Æ™ananan hukumomin Bagwai da Shanono a madadin gwamnan jihar a gidan gwamnatin jihar Kano.

Wata sanarwa da ofishin mataimakin gwamnan ya fitar ta bakin, Ibrahim Garba Shu’aibu ta ce Gwarzo ya jaddada buÆ™atar fifita haÉ—in kai a jam’iyar inda ya tabbatar da za a kula da kowa ba tare da nuna bambanci ba.

Gwarzo ya ce gwamnatinsu ta mayar da hankali wajen aiwatar da tsare-tsare da za su amfani al’umma inda ya yi kira ga mutanen jihar su cigaba da basu goyon baya.

Da yake jawabi tun da farko jagoran masu sauya sheƙar, Alhaji Haruna Babangida Abbas (Kosasshe) ya ce ingancin shugabancin gwamna Abba Kabir Yusuf da kuma salon gwamnatinsa na daga cikin dalilinsu na sauya sheƙar ta su.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...