Sojoji sun kashe Æ´an ta’adda biyu tare da gano makamai a jihar Borno

Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kashe wasu Æ´an ta’adda biyu a Æ™auyen Kana dake Æ™aramar hukumar Biu ta jihar Borno.

A wata sanarwa ranar Asabar rundunar sojan ta ce an kashe Æ´an ta’addar ne a ranar 19 ga watan Afrilu.

Rundunar sojan ta ce dakarunta sun yi arangama da Æ´an ta’addar a wajejen Æ™auyen Nguma ta kara da cewa an gano babur É—aya da kekuna 6 sai bindiga Æ™irar AK-47 da kuma sauran kayayyaki da aka yi watsi da su.

A kuma wani samamen na daban dakarun sojan na Najeriya sun kai samame a ƙauyen Abuni dake ƙaramar hukumar Awe ta jihar Nasarawa kan wasu maɓoyar bata gari inda aka gano bindigogi.

An samu nasarar gano bindigogi biyu ƙirar AK-47 a gidan wani da ake kira Abdullahi Musa tare da kama ƙarin wasu mutane.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...