Gwamnan jihar Kano,Engr Abba Kabir Yusuf ya ƙaddamar da shirin raba fom ɗin jarrabawar UTME ga ɗaliban sakandaren jihar dubu 6500. A wata sanarwa gwamnan ya ce ya yi hakan
Gwamnan jihar Kano,Engr Abba Kabir Yusuf ya ƙaddamar da shirin raba fom ɗin jarrabawar UTME ga ɗaliban sakandaren jihar dubu 6500. A wata sanarwa gwamnan ya ce ya yi hakan
Dakarun sojan Najeriya na rundunar, Operation Haɗin Kai sun kashe mayaƙan Boko Haram uku a ƙaramar hukumar Bama dake jihar Borno. A cewar Zagazola Makama wani masani dake wallafa bayanai
Jam’iyar APC a jihar Kaduna ta dakatar da shugabar matan jam’iyar,Hajiya Maryam Sulaiman Mairusau bayan da ta soki gwamnan jihar,Mallam Uba Sani. Dakatarwar da aka yiwa Mairusau na ɗauke ne
Jami’an hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da kuma fataucin miyagun ƙwayoyi sun tsare wata mata ƴar shekara 35 mai suna, Chidimma Okene. An tsare matar ne bayan da
Jami’an ƴan sanda a jihar Kano, sun samu nasarar kama wani ɗan daba da ya kashe wani matashi a unguwar Dorayi dake birnin Kano. Matashin mai suna Abba Garba wanda
Wata kotun majistire dake Ikeja a jihar Lagos ta tasa keyar Muyiwa Shonibare mai shekaru 42 ya zuwa gidan yari bayan da aka zarge shi da yin lalata tare da
Rundunar ƴan sandan jihar Bauchi ta kama wani mai suna, Rabi’u Adamu da ake zargi da yin garkuwa da kuma kisan wani yaro ɗan shekara 12 ɗan gidan ASP Bala
Gwamnan jihar Bauchi,Bala Muhammad ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar ragin ₦900,000 kan kuɗi aikin da za su biya. Muhammad ya sanar da haka
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin aikin hajjin bana da aka ƙara.
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar Litinin da daddare a ƙofar
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya ce a yanzu jihar Zamfara ta zama cibiyar ƴan fashin daji a faɗin arewacin Najeriya. Lawal ya bayyana haka ne lokacin da yake
Gwamnatin jihar Kano ta sanar da karɓar jumullar motoci 195 maƙare da nau’ikan hatsi domin rabawa mutane dake faɗin ƙananan hukumomin jihar 44. Gudunmawar wani ɓangare ne na tallafi da
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai ya sake ganawa da wani jigon jam’iyar SDP inda hakan ya ƙara ruruta raɗe-raɗin da ake na tsara makomarsa nan gaba a siyasa.
Ƴan fashin daji sun kai farmaki ƙauyen Mairuwa dake ƙaramar hukumar Faskari ta jihar Katsina ranar Asabar da daddare dai-dai lokacin da ake gudanar da Sallar Tarawih. A kalla mutane
Gwamnan jihar Kaduna,Mallam Uba Sani ya bayyana sakin ɗalibai 137 da aka yi garkuwa da su a garin Kuriga dake ƙaramar hukumar Chikun ta jihar Kaduna. Gwamnan ya sanar da
Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya koka kan yadda ake sarrafawa tare da raba abincin ciyarwar watan Azumi a jihar da gwamnatin Kano ta samar. A yayin wata
Tsohon gwamnan jihar Kaduna,Mallam Nasiru El-Rufai ya ziyarci Sanata Abdul Ningi a ranar Juma’a. Tsohon gwamnan ya ziyarci Sanatan ne a gidansa dake Abuja kawo yanzu ba a bayyana wani
Ƴan bindiga sun kashe sojoji biyu da kuma wasu mutane uku a yayin da suka ƙona gidaje da dama a Umaisha dake ƙaramar hukumar Toto ta jihar Nasarawa. Ba wannan
Mutanen da suka fito daga mazaɓar dakataccen dan majalisar dattawa, Sanata Abdul Ningi sun shigar da ƙara a gaban babban kotun tarayya dake Abuja inda suka nemi kotun da ta
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta ce jami’anta sun samu nasarar daƙile wani hari da ƴan fashin daji suka kai ƙauyen Hayan Dam dake ƙaramar hukumar Kankara ta jihar. A