An Dakatar Da Shugabar Matan Jam’iyar APC Ta Jihar Kaduna

Jam’iyar APC a jihar Kaduna ta dakatar da shugabar matan jam’iyar,Hajiya Maryam Sulaiman Mairusau bayan da ta soki gwamnan jihar,Mallam Uba Sani.

Dakatarwar da aka yiwa Mairusau na ɗauke ne cikin wata wasiƙa mai ɗauke da kwanan watan 31 ga watan Maris da Ali Maishago shugaban matsabar Badarawa/Malali da kuma sakataren mazaɓar Zakka Bassahuwa suka sanyawa hannu.

Shugabannin mazaÉ“ar sun ce an dakatar da ita ne  kan kalaman da tayi na É“ata sunan gwamnan jihar.

A wata hirar da ta yi da kafar yaÉ—a labarai ta DCL Hausa, Mairusau ta caccaki gwamnan jihar biyo bayan kalaman da yayi na cewa tsohon gwamnan jihar,Mallam Nasiru El-Rufai ya bar masa É—imbin bashi.

Sanarwar ta ce dakatarwar za ta  cigaba har sai an kammala bincike.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...