An Dakatar Da Shugabar Matan Jam’iyar APC Ta Jihar Kaduna

Jam’iyar APC a jihar Kaduna ta dakatar da shugabar matan jam’iyar,Hajiya Maryam Sulaiman Mairusau bayan da ta soki gwamnan jihar,Mallam Uba Sani.

Dakatarwar da aka yiwa Mairusau na ɗauke ne cikin wata wasiƙa mai ɗauke da kwanan watan 31 ga watan Maris da Ali Maishago shugaban matsabar Badarawa/Malali da kuma sakataren mazaɓar Zakka Bassahuwa suka sanyawa hannu.

Shugabannin mazaÉ“ar sun ce an dakatar da ita ne  kan kalaman da tayi na É“ata sunan gwamnan jihar.

A wata hirar da ta yi da kafar yaÉ—a labarai ta DCL Hausa, Mairusau ta caccaki gwamnan jihar biyo bayan kalaman da yayi na cewa tsohon gwamnan jihar,Mallam Nasiru El-Rufai ya bar masa É—imbin bashi.

Sanarwar ta ce dakatarwar za ta  cigaba har sai an kammala bincike.

More News

Tsoffin gwamnoni sun wawashe sama da naira tiriliyan 2 tun komawa dimokuraÉ—iyya

Aƙalla tsoffin gwamnoni 58 ne ake zargin sun wawure kuma sun yi almubazzarancin jimillar naira Tiriliyan 2.187 a cikin shekaru 25 tun komawa mulkin...

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...