Gwamna Ya Maniyata Aikin Hajji Daga Bauchi Sun Samu Tallafin Dubu 900,000

Gwamnan jihar Bauchi,Bala Muhammad ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar ragin ₦900,000 kan kuɗi aikin da za su biya.

Muhammad ya sanar da haka ne cikin wata sanarwa da ya fitar ranar Juma’a.

Sanarwa ta ce an É—auki matakin ne la’akari da kuncin rayuwa da kuma matsi da ake fama da shi.

Kuɗin da gwamnan ya bawa maniyatan na nufin kaso 50 cikin 100 na ƙarin da Hukumar Aikin Hajji Ta Ƙasa NAHCON ta yi kan kuɗin kowace kujera.

“La’akari da halin kunci da tsadar rayuwa da muka tsinci kan mu a ciki, na sanar da biyan rabin karin kudin da hukumar kula da jin dadin alhazai ta kasa wato NAHCON ta bukaci kowane maniyyaci ya biya.”a cewar sanarwar

“Na biya wa kowane maniyyacin jihar Bauchi tallafın naira dubu dari tara da hamsin, wato kaso 50% na karin kudin, sannan na umurci hukumar a matakin jiha da ta mayar wa kowane maniyyaci kwatan-kwacin tallafın da muka biya, wadanda ba su biya karin ba kuma su cire kafın cikar wa’adin da aka diba.”

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...