Gwamnatin Qatar ta bayyana cewa babu wani babban jami’in Iran da ke birnin Doha a halin yanzu domin tattaunawar zaman lafiya, duk da isar manyan wakilan shugaban Amurka Donald Trump
Gwamnatin Qatar ta bayyana cewa babu wani babban jami’in Iran da ke birnin Doha a halin yanzu domin tattaunawar zaman lafiya, duk da isar manyan wakilan shugaban Amurka Donald Trump
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta nemi gudanar da wata ganawa da Amurka a birnin Doha na ƙasar Qatar, bayan tashin hankalin da ya biyo bayan hare-haren
Akalla mutum biyar sun rasa rayukansu, yayin da wasu takwas suka jikkata sakamakon wani hatsarin mota da ya faru a yankin Agaie da ke jihar Neja. Jami’in Hukumar Ba da
Rundunar Operation Hadin Kai ta sanar da ceto ɗalibai da malamai 10 da mayaƙan ISWAP suka sace bayan harin da suka kai makarantar sakandaren fasaha ta Lassa a ƙaramar hukumar
Kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da Abuja tare da kungiyar limaman kirista ta Ecumenical Synods of Bishops, Archbishops, Apostles and Senior Clergy sun yi watsi da
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, ya yi allawadai da hukuncin wata kotun tarayya da ke Lokoja a jihar Kogi wanda ya soke umarnin yi wa jam’iyyar NDC rajista. Atiku,
Wani jirgin ruwa mallakin kamfanin Faransa ya tsallaka mashigar Hormuz bayan samun izinin Iran, inda aka tabbatar da cewa ya wuce lafiya ba tare da wata matsala ba. Rahotanni sun
Jam’iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta lashe dukkan zaɓukan ƙananan hukumomi 11 da aka gudanar a ranar Asabar 27 ga watan Yuni. Shugaban hukumar zaɓen jihar, Abdullahi Garba,
Rundunar sojin Amurka mai kula da yankin tsakiya, CENTCOM, ta sanar da kai hare-hare kan Iran bayan wani hari da aka kai wa jirgin kasuwanci a mashigar Hormuz. CENTCOM ta
Wani mekaniƙi mazaunin Kaduna, Aliyu Muhammed, ya zargi wasu jami’an ’yan sanda da mika matarsa, Ummulkhairi Muhammed, ga wasu fusatattun mutane da suka kashe ta tare da kona gawarta bayan
Rundunar ’yan sandan Jihar Legas ta kama wani matashi mai shekaru 21 mai suna Samson Onilewaji bayan an same shi da hannun mutum da aka yanke tare da wasu makamai
Rundunar ’yan sandan jihar Kebbi ta tabbatar da kama mutane 4 da ake zargi da hannu a rikicin manoma da makiyaya da ya faru a garin Gulma da ke ƙaramar
Babbar Kotun Jihar Ekiti ta yanke wa wasu mutane 2 hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samunsu da laifin sace wani jami’in Hukumar Yi Wa Ƙasa Hidima (NYSC), Omoboade Adesina.
Ƴan bindiga sun kai hari ƙauyen Kuda-Kuda da ke ƙaramar hukumar Goronyo a jihar Sokoto, inda suka kashe babban limamin ƙauyen, Liman Audu, tare da wasu mutum uku. Rahotanni sun
Ƙungiyar likitoci ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta ce ana ci gaba da samun ƙaruwar yaran da ke fama da rashin abinci mai gina jiki a jihar Kebbi da ke
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da ƙudirin gyaran kundin tsarin mulki da ke neman kafa rundunar ƴansandan jihohi a faɗin ƙasar. Amincewar ta biyo bayan shekaru ana muhawara kan hanyoyin
Rundunar ’yan sandan jihar Kaduna ta gurfanar da mutum ashirin da huɗu a gaban kotu bisa zargin hannu a kisan wata mata da aka zarga da satar yaro a yankin
Sufeto Janar na ’Yan Sandan Najeriya, Tunji Disu, ya gargadi jami’an rundunar da su guji gudanar da ayyukan kafafen sada zumunta ba tare da izini ba yayin da suke cikin
Tauraron ƙwallon ƙafa na Portugal, Cristiano Ronaldo, ya kafa sabon tarihi bayan ya zama ɗan wasa na farko da ya zura ƙwallo a gasar cin kofin duniya ta FIFA har
Dakarun Operation HADIN KAI da ke ƙarƙashin rundunar haɗin gwiwa ta Arewa maso Gabas sun kuɓutar da mutane sama da arba’in da bakwai daga hannun mayaƙan ISWAP a jihar Borno.