Mahukuntan Kwara State Polytechnic da ke Ilorin sun dakatar da wani malami daga aiki bayan wani bidiyo ya nuna yana bulala wa wasu ɗaliban IJMB da suka makara zuwa jarrabawa.
Mahukuntan Kwara State Polytechnic da ke Ilorin sun dakatar da wani malami daga aiki bayan wani bidiyo ya nuna yana bulala wa wasu ɗaliban IJMB da suka makara zuwa jarrabawa.
Babbar Kotun Jihar Kebbi ta ɗage sauraron shari’ar wata nas mai suna Hannatu James da ake tuhuma kan mutuwar wasu yara biyu a Asibitin Martha Bamaiyi da ke Zuru. Mai
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi, ya bayyana cewa an samu babban ci gaba a tattaunawar da ƙasarsa ke yi da Amurka a Switzerland. Araghchi ya ce an sassauta wasu
Iran ta bayyana cewa an ƙirƙiri wani tsarin sa ido na musamman domin tabbatar da tsagaita wuta a ƙasar Lebanon. Mai magana da yawun tawagar Iran a tattaunawar da ake
Sojojin Najeriya sun kama wasu mata uku da ake zargin suna hada kai da kungiyar ISWAP a karamar hukumar Konduga da ke jihar Borno. Masanin harkokin tsaro a yankin Tafkin
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa Zakaria Garba mai shekara talatin da bakwai hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda hannu da ake zargin yana da shi a
Rundunar sojin Najeriya ta tsare wani jami’inta bayan ya harbi wani abokin aikinsa bisa kuskure a wani sansanin soji da ke jihar Borno. Masanin harkokin tsaro, Zagazola Makama, ya bayyana
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa Safiya Salihu da Halima Abdullahi hukuncin zaman gidan yari bayan sun amsa laifukan da suka shafi ta’addanci. Matan biyu mahaifiya da
Hukumar Kwastam ta Najeriya reshen Apapa a jihar Legas ta kama magungunan da suka lalace da kudinsu ya haura naira biliyan goma sha biyu da kuma hodar iblis ta Cannabis
Daruruwan ’yan Najeriya da suka nemi a dawo da su daga Afirka Ta Kudu bayan hare-haren ƙiyayya ga baƙi na fama da matsaloli sakamakon jinkirin jiragen kwaso da gwamnatin tarayya
Kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra ta IPOB ta sanar da dakatar da ofishin jagoranta Nnamdi Kanu da kuma ofishin Daraktan Radio Biafra. Sanarwar ta fito ne bayan taron shugabannin
Ministan Ayyuka, Dave Umahi, ya ce yana da yakinin cewa Allah zai ci gaba da bai wa Shugaba Bola Tinubu jagoranci har zuwa shekarar dubu biyu da talatin da ɗaya.
Gwamnatin Tarayya ta kafa Kwamitin Musamman na Shugaban Kasa domin shirin dakile yaduwar cutar Ebola a Najeriya. Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa, Femi Gbajabiamila, ne ya kaddamar da kwamitin ranar
Kungiyar kare hakkin bil’adama ta Amnesty International ta yi Allah-wadai da harin da wasu ‘yan bindiga suka kai wa al’ummar Irigwe da ke Angwan Magaji a Karamar Hukumar Kauru ta
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Bauchi ta fara wani samame na musamman a fadin jihar domin kama motoci marasa ingantacciyar rijista da kuma masu amfani da lambobin mota na bogi ko
Dakarun FOB AUDU da FOB BABANNA sun lalata wata maboyar da ake zargin ‘yan ta’adda na amfani da ita a yankin Borgu da ke Jihar Neja. Rahoton da masanin harkokin
Shugabar Jam’iyyar Conservative ta Birtaniya, Kemi Badenoch, ta ce matsalolin wutar lantarki da Najeriya ke fama da su sun samo asali ne daga manufofin gwamnati marasa inganci duk da dimbin
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya bayyana cewa ƙungiyar tsaron NATO ta kasa cimma manufarta ta kayar da Rasha ta hanyar rikicin Ukraine. Putin ya yi wannan bayani ne a Kremlin
Dattawan Kiristoci daga jihohin Borno da Adamawa sun yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta tura jami’an tsaron dazuka zuwa dajin Sambisa domin ƙara ƙaimi wajen yaƙi da masu
Sanata Adams Oshiomhole ya yi zargin cewa ‘yar Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, ta samu wani mukami mai kyau a Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPCL) ba tare da bin