Rundunar Sojin Najeriya ta gargaɗi mazauna yankin Arewa maso Gabashin ƙasar kan yiwuwar hare-haren kunar bakin wake da na bama-bamai daga mayaƙan Boko Haram da ISWAP yayin bukukuwan Babbar Sallah.
Rundunar Sojin Najeriya ta gargaɗi mazauna yankin Arewa maso Gabashin ƙasar kan yiwuwar hare-haren kunar bakin wake da na bama-bamai daga mayaƙan Boko Haram da ISWAP yayin bukukuwan Babbar Sallah.
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausa ta Kannywood, Wasila Isma’il, ta rasu a jihar Kaduna bayan fama da rashin lafiya. Makusantan marigayiyar sun tabbatar da cewa ta rasu ne da safiyar ranar
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya lashe zaɓen fidda gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar APC da ƙuri’u miliyan goma da dubu ɗari tara da casa’in da tara da ɗari
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce ƙasarsa za ta ci gaba da datse tasoshin ruwan Iran har sai an kammala yarjejeniyar kawo ƙarshen rikicin da ke tsakanin ƙasashen biyu. Trump
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Delta ta kama wata mata mai shekaru 57 da ake zargi da safarar tabar wiwi, inda aka samu buhu 13 na kayan da ake zargin miyagun
Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya bayyana kwarin gwiwar cewa Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu zai sake lashe zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Radda ya bayyana hakan ne
Majalisar Dinkin Duniya (UN) ta yi gargadi cewa kimanin ‘yan Najeriya miliyan talatin da biyar na fuskantar matsananciyar yunwa tsakanin watan Yuni zuwa Agusta na wannan shekara. Hukumar jin kai
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Mohammed Abubakar, ya lashe zaɓen fidda gwani na takarar gwamna a jam’iyyar APC, bayan ya doke manyan ‘yan takara ciki har da tsohon ministan harkokin wajen
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana gamsuwarsa kan yadda aka gudanar da zaɓukan fidda gwani a jihohin Najeriya, inda ya ce an shirya su cikin tsari da lumana. Shugaban
Jam’iyyar adawa ta PRP a Najeriya ta tantance mutum uku da za su nemi tikitin takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam’iyyar. Wata sanarwa daga sakataren yaɗa labarai na ƙasa na
Gwamnan jihar Benuwe, Hyacinth Alia, ya yi kira ga magoya bayan jam’iyyar APC da su fito da yawa domin zaɓar Shugaba Bola Ahmed Tinubu a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa
Jam’iyyar APC ta sanar da ɗage zaɓen fidda gwani na gwamna a jihohin Bauchi da Kwara zuwa ranar Juma’a, 22 ga watan Mayu, 2026. Hakan na ƙunshe ne cikin wata
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar APC domin zaɓen shekarar 2027 bayan ya samu ƙuri’un amincewa dubu ɗari huɗu da hamsin da tara
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa Farfesa Segun Aina a matsayin sabon shugaban hukumar shirya jarabawar shiga jami’a ta JAMB. Aina mai shekaru talatin da tara zai maye gurbin
Manoma a jihar Diffa da ke jamhuriyar Nijar sun bayyana damuwa kan matsalolin da ke barazana ga samar da abinci a yankin. Sun ce rashin tsaro da hare-haren masu ɗauke
Takaddama ta ɓarke a cikin jam’iyyar ADC tsakanin tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi, da tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar. Amaechi ya bayyana cewa Atiku ba mutum ne da
Rundunar Juyin Juya Halin Iran ta yi gargaɗin cewa duk wani sabon hari da Amurka ko Isra’ila za su kai wa Iran zai iya haddasa faɗaɗa rikici fiye da yankin
Tsohon ministan sufuri kuma ɗan takarar gwamnan jihar Gombe a jam’iyyar APC, Sanata Sa’idu Ahmed Alkali, ya sanar da janye kansa daga zaɓen fidda gwani na gwamna da za a
Wasu manyan jiragen dakon mai guda biyu na ƙasar China da ke ɗauke da ganga miliyan huɗu na ɗanyen mai sun ratsa mashigar Hormuz bayan sun shafe fiye da wata
Dakarun rundunar “1 Brigade Quick Response Force” sun daƙile wani harin ’yan ta’adda a ƙaramar hukumar Maradun ta jihar Zamfara tare da kwato makamai da alburusai. Rahotanni sun ce lamarin