Mutane tara da suka haɗa da yara shida masu zuwa makaranta, direbansu da wasu manya biyu sun samu ’yanci bayan sun shafe kwanaki 36 a hannun masu garkuwa da mutane
Mutane tara da suka haɗa da yara shida masu zuwa makaranta, direbansu da wasu manya biyu sun samu ’yanci bayan sun shafe kwanaki 36 a hannun masu garkuwa da mutane
Babban Lauyan Najeriya (SAN), Femi Falana, ya buƙaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da ɗaukar masu gadin dazuka 1,000 aiki a Jihar Borno domin ƙarfafa matakan yaƙi da rashin
Wata guguwar iska da ta biyo bayan ruwan sama mai ƙarfi ta lalata kusan gidaje 100 a ƙauyen Tom Gangare da ke gundumar Sopp a ƙaramar hukumar Riyom ta Jihar
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da ɗaukar sabbin masu gadin daji dubu ɗaya a jihar Oyo, tare da kafa wata tawagar ceto ta musamman domin ƙarfafa tsaro a
Wani farmakin haɗin gwiwa da sojojin Najeriya da rundunar sojin Amurka ta AFRICOM suka gudanar ya hallaka ‘yan ta’addan ISWAP guda ashirin da ɗaya a jihar Borno. Rahotanni sun nuna
Amurka ta tabbatar da cewa ta kaddamar da sabbin hare-haren sojin sama a kudancin Iran a ranar Litinin, inda ta ce ta nufi wuraren harba makamai masu linzami da kuma
Tsagin jam’iyyar PDP karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki ya ayyana tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Ebele Jonathan, a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a babban zaɓen shekarar 2027. Jam’iyyar
Likitan Shugaban Amurka, Donald Trump, Dokta Sean Barbabella, ya bayyana cewa shugaban na cikin ƙoshin lafiya kuma yana da cikakken ƙarfin ci gaba da gudanar da ayyukan shugabancin ƙasa. A
Shugabar makaranta da aka sace a Jihar Oyo, Misis Alamu, ta roƙi gwamnati da sauran masu ruwa da tsaki su gaggauta ɗaukar matakan da za su kai ga kuɓutar da
Dakarun Operation Enduring Peace sun kama wasu sojoji biyu bisa zargin hannu a wani rikici da ya jikkata ’yan sintiri uku da wata mata a ƙaramar hukumar Jos ta Kudu
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya bai wa maniyyatan jihar da ke Saudiyya kyautar Riyal ɗari uku-uku yayin da ya kai musu ziyara a sansaninsu da ke Muna. Sanarwar da
Rundunar ’yan sandan jihar Adamawa ta ceto wani mutum da aka sace tare da kashe mutum biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a wani samame da ta
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kashe wani malami a Kwalejin Gwamnatin Tarayya da ke Anka a Jihar Zamfara, Mustapha Yahaya Maru, duk da cewa iyalansa sun biya
Tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ovie Omo-Agege, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar APC mai mulki. A cikin wata sanarwa da mai ba shi shawara kan harkokin yaɗa
An samu tashin hankali tsakanin Amurka da Iran bayan ƙasashen biyu sun kai wa juna hare-hare a Gabas ta Tsakiya, lamarin da ya barazana ga yarjejeniyar tsagaita wuta ta wucin
An samu tashin hankali tsakanin Amurka da Iran bayan ƙasashen biyu sun kai wa juna hare-hare a Gabas ta Tsakiya, lamarin da ya barazana ga yarjejeniyar tsagaita wuta ta wucin
Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta tabbatar da bullar cutar Ebola a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Congo, inda aka tabbatar da mutum ɗari da ɗaya sun kamu da cutar, yayin da mutum
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya tabbatar wa ’yan Najeriya cewa gwamnatinsa za ta kawo ƙarshen matsalar ta’addanci da ’yan bindiga a faɗin ƙasar. A saƙonsa na Babbar Sallah da
Firaministan Pakistan, Shehbaz Sharif, ya gana da Shugaban ƙasar China, Xi Jinping, a birnin Beijing yayin wata ziyara da ya kai ƙasar. Ziyarar ta samu rakiyar babban hafsan sojin Pakistan,
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana ranakun Laraba, 27 ga watan Mayu da Alhamis, 28 ga watan Mayu a matsayin ranakun hutu domin bukukuwan Babbar Sallah a faɗin ƙasar. Wannan na