Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya gana da Shugaban Amurka, Donald Trump, a Fadar White House. Hotunan da aka fitar sun nuna Netanyahu yana musabaha da Trump, sannan ya gana da
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Firaministan Isra’ila, Benjamin Netanyahu, ya gana da Shugaban Amurka, Donald Trump, a Fadar White House. Hotunan da aka fitar sun nuna Netanyahu yana musabaha da Trump, sannan ya gana da
Akalla gidaje sama da 200 ne suka rushe sakamakon ruwan sama mai tafe da iska mai ƙarfi da ya afku a ƙaramar hukumar Kusada da ke jihar Katsina. Lamarin ya
Yan bindiga sun yi garkuwa da Faruk Hassan Bunza alkalin babban kotun jihar Kebbi. An yi awon gaba da alkalin ne da tsakar daren ranar Lahadi daga gidansa dake kan
Rundunar sojan Najeriya ta samu nasarar kama wani sojanta da ta sanar tana nema ruwa a jallo bayan da aka zarge da laifin sayarwa da yan ta’adda kakin soja. Yusuf
Mutane da dama sun samu raunuka bayan wata mota ta kutsa cikin taron masu goyon bayan LGBT a birnin Berlin na ƙasar Jamus. Rahotanni sun ce direban motar ya tsere
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Babachir Lawal, ya yi hasashen cewa ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC, Atiku Abubakar, zai sha kaye a zaɓen 2027. A wata hira da
Masu kiwon raƙuma a arewa maso gabashin Ethiopia sun koka kan yadda tsananin zafi da fari ke haddasa mutuwar dabbobinsu, duk da cewa an san raƙuma da jure yanayin hamada.
Rundunar Operation FANSAN YAMMA ta ce ta fara aikin haɗin gwiwa domin ceto shugaban Ƙaramar Hukumar Bungudu ta Jihar Zamfara, Nura Umar Abdullahi, bayan ƴan bindiga sun sace shi daga
Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Confluence (CUSTECH) da ke Jihar Kogi ta kori ɗalibai 2 bisa zargin aikata luwadi. A wata sanarwa da jami’ar ta fitar, ta ce an amince
Sufeto Janar na ƴan sandan Najeriya, Olatunji Disu, ya umarci jami’an ƴan sanda a faɗin ƙasar nan su ɗauki mataki mai tsauri kan duk wanda aka samu da makamai ba
Aƙalla mutane 15 ne da ake zarginsu da kasancewa mayaƙan ƙungiyar ISWAP ne aka kashe a wani harin jirgin sama marar matuki a karamar hukumar Marte ta jihar Borno. A
Aƙalla mutane 15 ne da ake zarginsu da kasancewa mayaƙan ƙungiyar ISWAP ne aka kashe a wani harin jirgin sama marar matuki a karamar hukumar Marte ta jihar Borno. A
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sanar da ƙaƙaba sabbin harajin shigar da kayayyaki daga ƙasashe da dama, ciki har da Najeriya. Sabbin harajin sun kai tsakanin kashi 10 zuwa 12.5
Rahotanni daga Iran sun ce Amurka ta kai hare-haren makamai masu linzami a wasu wurare da ke ƙasar, ciki har da tashar jiragen ruwa ta Bandar Abbas da tsibirin Qeshm
Rundunar sojin ƙasa ta Najeriya ta ayyana neman wani jami’inta mai suna Mohammed Yusuf Amutu ruwa a jallo bisa zargin sayar da kakin soji ga ƴan ta’adda da masu aikata
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]
Sakataren tsaron Amurka, Pete Hegseth, ya bayyana cewa yaƙin da ƙasar ke yi da Iran ya laƙume dala biliyan 37.5 zuwa yanzu. Ya ce wannan ya nuna ƙarin kusan dala
Wata kotu a Ghana ta yanke wa Ebenezer Frimpong, mai shekara 26, hukuncin ɗaurin wata 1 a gidan yari bayan ya amsa laifin yunƙurin satar motar sulke ta ‘yan sanda.
Wani uba da kuma matashiyar yarsa sun rasa rayukansu bayan da suka fada wata tsohuwar rijiya a kauyen Yancibi dake karamar hukumar Tsanyawa ta jihar Kano. Lamarin da ya faru
Akalla yara 6 sun mutu, yayin da wasu 2 suka jikkata bayan tsawa ta same su a lokacin da suke aikin roron gyada a wata gona da ke jihar Adamawa.