Yan takara gwamna shida ƙarƙashin jam’iyar APC daga jihar Yobe sun gana da mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima kan rikicin da ya biyo bayan fitar da ɗantakarar gwamna da aka
Yan takara gwamna shida ƙarƙashin jam’iyar APC daga jihar Yobe sun gana da mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima kan rikicin da ya biyo bayan fitar da ɗantakarar gwamna da aka
Wani tsagi na jam’iyar SDP ya zaɓi Sadik Gombe a matsayin halastaccen shugaban jam’iyar na ƙasa. Kafin zaɓen nasa, Gombe ya kasance shugaban riƙo na jam’iyar tun shekarar 2025 kafin
Sanata mai wakiltar mazaɓar, Bauchi ta tsakiya, Abdul Ahmad Ningi ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar PDP. Ningi ya bayyana haka a cikin wata wasikar yin murabus daga jam’iyar da
Jumullar alhazan Najeriya 6,635 ne suka isa ƙasar Saudiya bayan da jiragen dake jigilar alhazan su ka yi sawu 14 a yayin da aikin Hajji na Shekarar 2026 ke cigaba
Babbar kotun tarayya dake Kaduna ta bawa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai izinin zuwa asibiti a duba lafiyarsa musamman ido da kuma hakori a wasu asibitoci dake Abuja.
Gwamnatin jihar Kogi ta ce an kubutar da dukkanin yara 24 da aka ɗauke daga makarantar gidan marayu ta Darul-Kitab dake Lokoja. Gwamnatin ta bayyana haka a cikin wata sanarwa
Sanata Danjuma Goje dake wakiltar mazaɓar tsakiyar jihar Gombe ya yi watsi da matakin maslaha da aka bi wajen fitar da ɗantakara da jam’iyar APC ta yi a Gombe A
Shugaban kwamitin amintattu na jam’iyar adawa ta PDP, Adolphus Wabara ya yi kira ga hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa, INEC da ta amince da shugabannin riko na jam’iyar
An kashe jami’an yan sandan kwantar da tarzoma su akalla uku tare da jikkata wasu biyu a wani farmaki da yan bindiga su ka kai a sansaninsu dake Tenebo a
Masu ruwa da tsaki na jam’iyar APC a jihar Katsina sun fitar da jerin sunayen mutanen da za su yi wa jam’iyar takara a zaɓen shekarar 2027 bayan zaman sulhu
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya aike da sunan, Joseph Olasukanmi Tegbe a matsayin wanda zai naɗa sabon ministan wutar lantarki. Mai magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga shi
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince a fitar da kudi naira biliyan 2 domin tallafawa mutanen da harin ranar 29 ga watan Maris ya shafa a Anguwar Rukuba dake
Kotun Ƙolin Najeriya ta saka ranar Alhamis 30 ga watan Afrilu a matsayin ranar da za ta yanke hukunci kan rikicin shugabancin jam’iyar ADC. Tun da farko kotun ƙolin ta
Jam’iyar LP ta zaɓi, Nenadi Usman a matsayin cikakkiyar shugabar jam’iyar. An zaɓi Usman a ranar Talata a wurin babban taron jam’iyyar da aka gudanar a Umuahia babban birnin jihar
Jam’iyar National Democratic Party, NDC ta roki Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da Peter Obi da su shiga jam’iyar su yi takara a zaɓen shekarar 2027. A wani sako da ta
Sanata Anthony Siyako Yaro dake wakiltar mazaɓar Kudancin jihar Gombe a majalisar dattawa ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. A wata sanarwa da aka fitar, Isma’ila Uba
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Juma’a ya rantsar da Engr Muntaka Rabe Darma a matsayin sabon ministan gidaje da bunkasa birane. Da yake magana da yan jaridar fadar
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kuɓutar da wasu mata 15 da kuma kananan yara da mayakan Boko Haram su ka yi garkuwa da su a jihar Borno. A wata sanarwa
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaba ƙarƙashin jam’iyar, a fadar Aso Rock dake Abuja. Ganawar ta gudana ne a ofishin shugaban ƙasa dake cikin
Gwamnatin jihar Cross Rivers ta ce ta gano tare da killace wasu mutane 10 da suka yi mu’amala da dan ƙasar China da ya sake shigo da cutar Covid-19 Najeriya.