APC ta fitar da  sunayen ƴan takarar a jihar Katsina

Masu ruwa da tsaki na jam’iyar APC a jihar Katsina sun fitar da jerin sunayen mutanen da za su yi wa jam’iyar takara a zaɓen shekarar 2027 bayan zaman sulhu da aka gudanar.

Jerin sunayen ƴan takarar da aka fitar ya kunshi sababbin fuska da kuma yan siyasa dake neman a sake zabar su.

Ɗaya daga cikin bakuwar fuska a siyasar jihar da suka samu nasarar zama dan takarar majalisar wakilai ta tarayya akwai, Yusuf Muhammad Buhari dan gidan tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari.

Gwamna

Dikko Umar Radda

Sanatoci

Katsina ta Tsakiya (Shiyar Katsina)
Sen. AbdulAziz Musa Yar’adua

2. Katsina ta Kudu (Shiyar Funtua)
Sen. Muntari Muhammad Dandutse

3. Katsina ta Arewa  (Shiyar Daura )
Rt. Hon. Nasiru Yahaya Daura



Yan Majalisar Wakilai ta Tarayya

1. Daura / Sandamu / Mai’adua
Hon. Yusuf Muhammad Buhari

2. Baure / Zango
Hon. Muhammad Daha Umar Farouk

3. Kankia / Kusada / Ingawa
Hon. Mustapha Kanti Bello

4. Faskari / Sabuwa / Kankara
Hon. Hamza Sule Faskari

5. Funtua / Dandume
Hon. Ya’u Nowa

6. Musawa / Matazu
Hon. Abdullahi Ahmad (Talban Musawa)

7. Dutsin-Ma / Kurfi
Hon. Aminu Balele Dan-Arewa

8. Rimi / Charanchi / Batagarawa
Hon. Usman Banye (Usmaniyya)

9. Mashi / Dutsi
Hon. Salisu Yusuf Majigiri

10. Bakori / Danja
Hon. Abdullahi Balarabe Dabai

11. Batsari / Danmusa / Safana
Hon. Abubakar Aliyu Iliyasu

12.Malumfashi / Kafur
Hon Aminu Ibrahim Kafur

13.Kaita / Jibia
Hon Sada Soli Jibia

14.Mani / Bindawa
Hajiya Jamila Abdu Mani

15.Katsina Central
Barr. Abba Dahiru Mangal

More from this stream

Recomended