Gwamnatin jihar Osun ta shigar da ƙarar hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati a gaban babbar kotun tarayya dake Abuja. An shiga da ƙarar ne
Gwamnatin jihar Osun ta shigar da ƙarar hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati a gaban babbar kotun tarayya dake Abuja. An shiga da ƙarar ne
Sanata Rufai Sani Hanga dake wakiltar mazabar Kano ta tsakiya a majalisar dattawa ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar adawa ta NDC. Hanga wanda shi ne sanata ɗaya tilo na
Sanata Rufai Sani Hanga ya musanta rahotannin da ke cewa zai sauya sheƙa daga jam’iyyar Nigeria Democratic Congress (NDC) zuwa APC, inda ya ce har yanzu shi cikakken ɗan jam’iyyar
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya sanar da zaɓen Jerry Adams a matsayin mataimakinsa a zaɓen gwamnan jihar na 2027. Uba Sani ya bayyana cewa ya ɗauki wannan mataki
Shugaban jam’iyar APC na ƙasa, Farfesa Nentawe Yilwatda na cigaba da tattaunawa da yan jam’iyar adawa da suka fito daga Kano a ƙoƙarin da jam’iyar take na lashe zaɓen shekarar
Jam’iyar APC ta lashe zaɓen dukkanin kujerun shugabannin ƙananan hukumomi 18 da kansiloli 192 da aka gudanar a jihar Edo. Da yake sanar da sakamakon zaɓen ranar Lahadi, shugaban hukumar
Aslam Aliyu ta hannun daman tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ta sanar da ficewa daga jam’iyyar ADC inda ta koma jam’iyar APC. A wata sanarwa da ta fitar ranar
Jam’iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta lashe dukkan zaɓukan ƙananan hukumomi 11 da aka gudanar a ranar Asabar 27 ga watan Yuni. Shugaban hukumar zaɓen jihar, Abdullahi Garba,
Sanata Ali Ndume ya danganta nasarorin da yake samu a zaɓe da taimakon Allah da kuma goyon bayan al’ummar mazabarsa, yana mai cewa ba ya cikin mutanen da suke da
Tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Ovie Omo-Agege, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar APC mai mulki. A cikin wata sanarwa da mai ba shi shawara kan harkokin yaɗa
Rotimi Amaechi dake neman jam’iyar ADC ta tsayar da shi takarar shugaban ƙasa a zaben shekarar 2027 ya yi watsi da sakamakon zaɓen fitar da gwani da a jam’iyyar ta
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya lashe zaɓen fidda gwani na shugaban ƙasa na jam’iyyar APC da ƙuri’u miliyan goma da dubu ɗari tara da casa’in da tara da ɗari
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Mohammed Abubakar, ya lashe zaɓen fidda gwani na takarar gwamna a jam’iyyar APC, bayan ya doke manyan ‘yan takara ciki har da tsohon ministan harkokin wajen
Tsohon sakataren gwamnatin jihar Yobe, Baba Malam Wali ya zama ɗan takarar gwamnan jihar karkashin jam’iyar APC a zaɓen shekarar 2027. Wali mai shekaru 68 an ayyana shi a matsayin
Gwamnan jihar Benuwe, Hyacinth Alia, ya yi kira ga magoya bayan jam’iyyar APC da su fito da yawa domin zaɓar Shugaba Bola Ahmed Tinubu a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa
Jam’iyyar APC ta sanar da ɗage zaɓen fidda gwani na gwamna a jihohin Bauchi da Kwara zuwa ranar Juma’a, 22 ga watan Mayu, 2026. Hakan na ƙunshe ne cikin wata
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar APC domin zaɓen shekarar 2027 bayan ya samu ƙuri’un amincewa dubu ɗari huɗu da hamsin da tara
Jam’iyyar APC ta ayyana Jamilu Isyaku Gwamna a matsayin wanda zai yi mata takarar gwamnan jihar Gombe a zaben shekarar 2027. An ayyana Gwamna ne biyo bayan zaben fitar da
Tsohon gwamnan jihar Gombe, Sanata Muhammad Danjuma Goje ya ya sha kaye a zaɓen fitar da gwani da jam’iyar APC ta gudanar a mazaɓarsa ta Gombe ta Tsakiya. Hakan na
Sanata Kaka Shehu Lawan ɗan majalisar dattawa na jam’iyyar APC daga Borno ya bayar da kyautar naira miliyan 135 ga shugabannin jam’iyar APC na mazaɓarsa. Dan majalisar ya ce ya