Jam’iyar PDP ƙarƙashin jagorancin, Kabiru Tanimu Turaki ta ce ta ƙulla ƙawance da jam’iyar APM. Da yake magana da jaridar The Cable a ranar Laraba, Ini Ememobong mai magana da
Jam’iyar PDP ƙarƙashin jagorancin, Kabiru Tanimu Turaki ta ce ta ƙulla ƙawance da jam’iyar APM. Da yake magana da jaridar The Cable a ranar Laraba, Ini Ememobong mai magana da
Nyesom Wike ministan babban birnin tarayya Abuja a ranar Talata ya ziyarci shugaban jam’iyar APC na ƙasa, Nentawe Yilwatda a gidansa dake Abuja. Har ya zuwa lokacin wallafa wannan labarin
Mutum guda ya rasa ransa sakamakon rikici da ya ɓarke tsakanin magoya bayan masu neman takarar gwamnan Jihar Nasarawa a jam’iyyar APC a unguwar Tudun Gwandara da ke Lafiya. Rahotanni
Yan takara gwamna shida ƙarƙashin jam’iyar APC daga jihar Yobe sun gana da mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima kan rikicin da ya biyo bayan fitar da ɗantakarar gwamna da aka
Sanata Danjuma Goje dake wakiltar mazaɓar tsakiyar jihar Gombe ya yi watsi da matakin maslaha da aka bi wajen fitar da ɗantakara da jam’iyar APC ta yi a Gombe A
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Mohammed, ya fice daga jam’iyyar PDP tare da komawa jam’iyyar APM, bayan shawarwari da suka dauki makonni. Ya sanar da matakin ne a ranar Asabar
Masu ruwa da tsaki na jam’iyar APC a jihar Katsina sun fitar da jerin sunayen mutanen da za su yi wa jam’iyar takara a zaɓen shekarar 2027 bayan zaman sulhu
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party a zaben 2023, Yusuf Datti Baba-Ahmed, ya sake nanata cewa jam’iyyar APC ba ta lashe zaben shugaban kasa na shekarar ba.
Shugaban Najeriya mai ci a yanzu, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana aniyarsa ta sake tsayawa takarar shugabancin ƙasar a babban zaɓen shekarar 2027. Rahotanni sun nuna cewa an sayi fom
Sanata Anthony Siyako Yaro dake wakiltar mazaɓar Kudancin jihar Gombe a majalisar dattawa ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. A wata sanarwa da aka fitar, Isma’ila Uba
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaba ƙarƙashin jam’iyar, a fadar Aso Rock dake Abuja. Ganawar ta gudana ne a ofishin shugaban ƙasa dake cikin
Ƴan majalisar wakilai ta tarayya 3 sun koma jam’iyar ADC gabanin zaɓen shekarar 2027. Thaddeus Attah dake wakiltar mazaɓar Eti-Osa ta jihar Lagos ƙarƙashin jam’iyar LP, Usman Zubairu mazaɓar Birnin
Shugabannin jam’iyyun APC da SDP a ƙananan hukumomin Esa Oke da Obokun a jihar Osun sun sauya sheka ya zuwa jam’iyar Accord Party inda suka bayyana goyon bayansu ga gwamnan
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na farko a Jihar Jigawa, Ado Sani Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar a hukumance. Kiri, wanda ya wakilci mazabar Ringim/Taura a Majalisar Wakilai daga
Nafiu Bala jigo a jam’iyar ADC ya jagoranci zanga-zangar magoya bayansa ya zuwa ofishin hukumar zabe ta INEC dake Abuja a ranar Alhamis. Bala na ikirarin cewa shi ne halastaccen
Shugaban majalisar dokokin jihar Zamfara, Bilyaminu Moriki ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Moriki ya koma jam’iyar APC tare da wasu mambobin majalisar su 12. Shugaban majalisar
A karon farko jirgin sama ya sauka a filin jirgin saman Gusau da maraicen ranar Lahadi a dai-dai lokacin da birnin ke cigaba da shirin tarbar manyan baki a mako
Shugaban jam’iyar PDP na jihar Zamfara, Dr. Jamil Jibo Magayaki ya koma jam’iyar APC. Dr Jamil ya koma jam’iyyar APC ne bayan da gwamnan jihar, Dauda Lawal Dare ya sauya
Ipalibo Banigo sanata dake wakiltar mazabar yammacin jihar Ribas ta sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Shugaban majalisar dattawa, Godswil Akpabio shi ne ya sanar da haka a
Seriake Dickson Sanata dake wakiltar mazabar yammacin jihar Bayelsa ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa NDC. Tsohon gwamnan ya sanar da matakin da ya dauka na komawa jam’iyar