Dakarun sojan ƙasan Najeriya tare da haɗin gwiwar dakarun sojan saman Najeriya sun samu nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar daga hannun ƴan bindiga. Kuɓutar da matar na zuwa
Dakarun sojan ƙasan Najeriya tare da haɗin gwiwar dakarun sojan saman Najeriya sun samu nasarar ceto matar marigayi Janar Rabe Abubakar daga hannun ƴan bindiga. Kuɓutar da matar na zuwa
Wasu mutane da suka gudanar da zanga-zanga a birnin tarayya Abuja sun bukaci gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da ya ceto yara ɗalibai yan makaranta da kuma malaman su
Dakarun sojan Najeriya bataliya ta 3 sun samu nasarar dakile wani farmaki da ake zargin mayakan ƙungiyar ISWAP da kaiwa a karamar hukumar Ngala dake jihar Borno. Kafar yada labarai
Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya da aka fi sani da DSS sun samu nasarar kama wani matashi a jihar Kano dake safarar bindigogi. Matashin mai suna Abubakar Muhammad ya
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Juma’a a matsayin ranar hutu domin tunawa da ranar dimakwaradiya. Olabunmi Tunji-Ojo ministan harkokin cikin gida ne ya sanar da haka a ranar Alhamis a
Wasu mutane biyu da ake zarginsu da kasancewa manyan ƴan ƙungiyar ta’addanci ta ISWAP ne sun mika kansu ga jami’an tsaro a jihar Yobe. Ɗaya daga cikin mutanen kwararre ne
Jumullar yan Najeriya 115 masu tafiya cirani aka dawo da su gida bayan da suka makale a jamhuriyar Nijar. Yan ciranin sun sauka ne a filin jirgin saman Mallam Aminu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Litinin ya rantsar da Joseph Tegbe a matsayin sabon ministan wutar lantarki da kuma Ambasada Sola Enikanolaiye a matsayin ƙaramin ministan ma’aikatar harkokin
Gwamnatin jihar Oyo a ranar Litinin ta rushe wani gida da masu garkuwa da mutane su ka ta yi amfani da shi wajen ɓoye yar uwar tsohon ministan wutar lantarki
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta na rundunar Operation Haɗin Kai dake aikin samar da tsaro a yankin arewa maso gabas tare da haɗin gwiwar dakarun tsaron na musamman sun
Shugabancin jam’iyar PRP na kasa ya tabbatar da tsohon gwamnan jihar Cross River, Donald Duke a matsayin halastaccen wanda aka zaba da zai yiwa jam’iyar takarar shugaban ƙasa a zaɓen
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar kama gawurtaccen ɗan fashin daji da ake kira da Kachalla Halilu a wani samame da suka kai kasuwar mako ta garin Shinkafi dake
Wata tawagar jami’an rundunar yan sanda na musamman dake aiki kai tsaye karkashin ofishin babban sifetan yan sandan Najeriya sun samu nasarar kama mutumin da ya yi amfani da fasahar
Rundunar ƴan sandan jihar Oyo ta ce wasu ƴan bindiga sun kai farmaki ofishin yin fasfo na hukumar shige da fice ta Najeriya dake garin Ogbomoso na jihar Oyo inda
Babbar Kotun Tarayya dake zamanta a birnin tarayya Abuja ta yanke wa mutane 4 hukunci a cikin mutane biyar da suka kai harin ta’addanci a wata coci dake garin Owo
Yan bindiga sun sake kai hari kan al’ummar kauyen Dan Gulbi dake karamar hukumar Tureta ta jihar Sokoto ƙasa da kwanaki biyu bayan kai makamancin irin harin da ya jawo
A ranar Lahadi tawagar shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ƙarƙashin jagorancin shugaban ma’aikatan fadar shugaban ƙasa, Femi Gbajabiamila ta isa garin Ogbomoso dake jihar Oyo biyo bayan da aka
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa Atiku Abubakar kuma wanda zai yiwa jam’iyar ADC takara a zaɓen shugaban ƙasa na shekarar 2027 ya ziyarci,Muhammad Hayatudeen a gidansa dake Lagos. Hayatudeen na ɗaya
Jam’iyar National Democratic Congress wato NDC ta tabbatar da Peter Obi a matsayin wanda zai yiwa jam’iyar takarar zaben shugaban ƙasa a zaɓukan shekarar 2027. Jam’iyar ta dauki wannan matakin
Abdulrahaman Abdulrazak gwamnan jihar Kwara ya yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu da ya duba yiyuwar ƙara mafi ƙarancin albashi ya zuwa naira dubu 100. Abdulrazak ya bayyana