Rikicin jam’iyar ADC na cigaba da kara tsamari bayan da wani tsagi ya sake bulla da ya ce bai yadda da shugabancin ɓangaren David Mark ba da kuma na Nafiu
Rikicin jam’iyar ADC na cigaba da kara tsamari bayan da wani tsagi ya sake bulla da ya ce bai yadda da shugabancin ɓangaren David Mark ba da kuma na Nafiu
Wata kungiya mai zaman kanta dake Abuja ta jagoranci zanga-zangar nuna goyon baya ga hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta INEC kan matakin da ta dauka game da jam’iyar
Aƙalla gwamnatocin jihohi 7 ne suka kwashe ɗaliban su kusan 1630 daga jami’ar Jos biyo bayan tashin hankalin da aka samu a jihar Filato. A ranar 27 ga watan Maris
Aƙalla gwamnatocin jihohi 7 ne suka kwashe ɗaliban su kusan 1630 daga jami’ar Jos biyo bayan tashin hankalin da aka samu a jihar Filato. A ranar 27 ga watan Maris
Wasu mutane da ake zargin batagari ne sun kashe aƙalla mutane 11 tare da kone gidaje sama da 50 a garuruwan Akyawa da Udege dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar
Nentawe Yilwatda shugaban jam’iyar APC na kasa ya bayar da tallafin naira miliyan 15 ga mutanen da su ka jikkata a harin da yan bindiga su ka kai Unguwar Rukuba
Dakarun soja na rundunar tsaro ta 29 Task Force Brigade tare da haɗin gwiwar dakarun kungiyar Civilian JTF sun kama wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne a
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya gana da tsohon gwamnan Kano Rabi’u Musa Kwankwaso a gidansa dake Abuja A cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na X
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya ɗage tafiyar da ya shirya yi zuwa Iperu a jihar Ogun inda ake sa ran zai buɗe filin jirgin saman Gateway da aka samar
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad ya nuna alamun shirin komawa jam’iyar adawa ta ADC inda ya ce jam’iyar ta nuna alamun za ta iya kwace mulki a hannun jam’iyar APC
A ranar Talata ne shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon shugaban jam’iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje da kuma tsohon ministan tsaro, Badaru Abubakar. Shugaban ƙasar
Ɗan takarar gwamnan jihar Kano ƙarƙashin jam’iyar APC a zaɓen 2023,Dr. Nasir Yusuf Gawuna ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar APC. Sanarwar fitarsa daga jam’iyar na kunshe ne a cikin
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya kai ziyarar ta’aziya gidan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai wanda Allah Ya yi wa mahaifiyarsa rasuwa a kasar Masar. Kamfanin Dillancin Labaran
Gaggan ƴan siyasa na Najeriya da kuma wasu shuwagabannin addinai sun tattaru a babban masallacin ƙasa dake Abuja inda su ka gudanar addu’ar cikar shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu shekaru
Hukumar ICPC dake yaki da hana ci da karɓar rashawa ta saki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai. Tun ranar 19 ga watan Fabrairu ne ke tsare da El-Rufai.
Jagoran jam’iyyar NNPP na kasa kuma shugaban darikar Kwankwasiya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya yi wata ganawar sirri da sakataren jam’iyar ADC na ƙasa, Rauf Aregbesola a Abuja a ranar
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya kori, Shehu Wada Sagagi daga kan mukaminsa na kwamishinan ma’aikatar kasuwancin, zuba jari da masana’antu ta jihar. Gwamnan ya sanar da korar Sagagi
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Sunday Agang wanda fasto ne a cocin Evengilical Church Winning All (ECWA) wanda har ila shi ne shugaban kwamitin amintattu na cocin a karamar
Dakarun rundunar Operation Hadin Kai dake yaƙi da yan ta’adda a yankin arewa maso gabas sun kama wasu mutane biyu da ake zargin masu leken asirine na mayakan kungiyar Boko
Hukumar ICPC dake hana ci da karɓar rashawa ta sanar da cewa a ranar Tal za ta gurfanar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai a gaban kotu. El-Rufai