Shugaban majalisar dokokin jihar Zamfara, Bilyaminu Moriki ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Moriki ya koma jam’iyar APC tare da wasu mambobin majalisar su 12. Shugaban majalisar
Shugaban majalisar dokokin jihar Zamfara, Bilyaminu Moriki ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Moriki ya koma jam’iyar APC tare da wasu mambobin majalisar su 12. Shugaban majalisar
Jagoran jam’iyyar NNPP na kasa, Engr Rabi’u Musa Kwankwaso a ranar Lahadi ya karbi bakuncin tsohon gwamnan jihar Anambra kuma ɗan takarar shugaban ƙasa ƙarƙashin jam’iyar Labour Party a zaɓen
A karon farko jirgin sama ya sauka a filin jirgin saman Gusau da maraicen ranar Lahadi a dai-dai lokacin da birnin ke cigaba da shirin tarbar manyan baki a mako
Jami’ai daga ofishin shiyarr Maiduguri na hukumar EFCC dake yaki da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta’annati na sun kama wasu mutane uku da ake zargi da haƙar zinare ba
Babban sifetan yan sandan Najeriya, Tunde Disu ya ziyarci mutanen da su ka jikkata a harin bom da aka kai birnin Maiduguri a ranar Litinin. Rundunar ƴan sandan jihar Borno
Philips Tanimu Aduda, tsohon sanatan birnin tarayya Abuja ya fice daga jam’iyar PDP. A wata wasika mai dauke da kwanan watan 17 ga watan Maris da ya aike da ita
Wasu da ake zargin yan bangar siyasa ne sun kai wa jigon jam’iyar PDP, Cif Bemgba Iortyom farmaki inda su ka cinnawa motarsa wuta a Makurdi babban birnin jihar Benue.
Tsohon shugaban kasa, Yakubu Gowon ya ce shugaban kasa , Bola Ahmad Tinubu ya na duba muradun Najeriya ta kowane bangare. Da yake magana ranar Asabar bayan wata ziyarar da
Dakarun Rundunar Tsaron Haɗin Gwiwa dake arewa maso gabas sun kashe akalla mayakan kungiyar yan ta’addan ISWAP/Boko Haram 20 a ciki har da kwamanda Abu Yusuf wanda shi ne Munzir
Shugaban jam’iyar PDP na jihar Zamfara, Dr. Jamil Jibo Magayaki ya koma jam’iyar APC. Dr Jamil ya koma jam’iyyar APC ne bayan da gwamnan jihar, Dauda Lawal Dare ya sauya
A ranar Laraba ne majalissar dattawa ta tabbatar da Taiwo Oyedele a matsayin karamin ministan a ma’aikatar kuɗi. Majalisar ta tabbatar da shi ne biyo bayan tantacewar da ta yi
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar dakile wani farmaki da ake zargin mayakan kungiyar yan ta’addan ISWAP da kai wa kan wani sansanin soja dake Doron Baga a karamar
Ipalibo Banigo sanata dake wakiltar mazabar yammacin jihar Ribas ta sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. Shugaban majalisar dattawa, Godswil Akpabio shi ne ya sanar da haka a
Wata fasinja guda ta jikkata a yayin da wasu shida suka jikkata a wani hatsarin mota da ya rutsa da wata motar hayada safiyar ranar Lahadi a jihar Lagos. Hatsarin
Gwamnatin jihar Adamawa ta saka dokar hana fita ta tsawon sa’o’i 24 a karamar hukumar Lamurde biyo bayan rikici a tsakanin al’ummomin Chobo da Bachawa. A wata sanarwa ranar Lahadi,
Wasu ƴan bindiga da ake zargin yan bangar siyasa ne sun kai hari kan ayarin motocin, Rotimi Amaechi tsohon gwamnan jihar Ribas kuma jigo a jam’iyar ADC. Ƴan bindigar sun
Farashin litar man fetur ya kai ₦1080 a wasu sassan birnin Lagos a yayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ya yi ƙamari abun da ya jawo tashin danyen man fetur
Seriake Dickson Sanata dake wakiltar mazabar yammacin jihar Bayelsa ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa NDC. Tsohon gwamnan ya sanar da matakin da ya dauka na komawa jam’iyar
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa INEC ta fitar da jerin sunayen waɗanda za su yi takara a zaben gwamnan jihar Osun da za a gudanar ranar 8 ga
Shugaban majalisar dokokin jihar Kano, Jibril Isma’il Falgore ya jagoranci rantsar da sababbin yan majalisar dokokin jihar su biyu. Sababbin yan majalisar da aka rantsar sun hada da Sa’ad Aminu