Shugaba Bola Tinubu ya amince da dakatar da shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, AbdulRasheed Bawa daga aiki. Ya yi haka ne
Shugaba Bola Tinubu ya amince da dakatar da shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, AbdulRasheed Bawa daga aiki. Ya yi haka ne
A yau ne ake sa ran Femi Gbajabiamila, tsohon kakakin majalisar wakilai zai yi murabus daga majalisar wakilai. Domin karbar ragamar shugabancin ma’aikatan fadar shugaban kasa karkashin Bola Tinubu. Ku
Sakamakon barkewar cutar anthrax a wasu kasashe da ke makwabtaka da ƙasar nan, an shawarci ‘yan Najeriya da su daina cin naman daji da ganda. Ma’aikatar Gona da Raya Karkara
Wasu gungun mutane sun kashe wasu mata biyu a jihar Adamawa bisa zargin su da maita. Rahotanni sun nuna cewa wani sufeton ‘yan sanda da kuma wasu ‘yan banga na
Ƴan bindiga sun kashe manoma 25 tare da yin garkuwa da mata da ‘yan mata da dama daga al’ummomi daban-daban a karamar hukumar Rafi ta jihar Neja. Rahotanni sun ce
Shugaba Bola Tinubu ya amince da dakatar da Godwin Emefiele, gwamnan babban bankin Najeriya. Daraktan ofishin yada labarai na sakataren gwamnatin tarayya Willie Bassey ne ya bayyana hakan a cikin
A ci gaba da kokarin karfafa tsaron rayuka da dukiyoyi a jihar Kano, rundunar ‘yan sandan a ranar Juma’a ta ce an kama wasu karin mutane 57 da ake zargi
Hukumar shirya jarrabawar Afirka ta Yamma ta tsare wasu jami’an makarantu 20 da ke da alaka da jarabawar kammala manyan makarantu a yammacin Afirka Kamen dai an yi shi ne
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin 12 ga watan Yunin 2023 a matsayin ranar hutu domin tunawa da ranar dimokuradiyya ta bana. Dokta Oluwatoyin Akinlade ne ya bayyana hakan a
Shugaba Bola Tinubu ya rantsar da Sanata George Akume a matsayin sabon sakataren gwamnatin tarayya. A ranar Laraba ne aka rantsar da Akume a fadar shugaban kasa da ke Abuja.
Kwamitin majalisar wakilai kan harkokin sufurin jiragen sama ya bukaci gwamnati da ta dakatar da kafa kamfanin Najeriya Air. Kwamitin ya cimma wannan matsaya ne a ranar Talata bayan wani
Shugaban Najeriya Bola Tinubu, a ranar Litinin, ya gana da shugabannin kungiyar ma’aikatan lafiya, JOHESU. Kungiyar ta kwashe sama da mako guda tana yajin aiki, inda ta janye mambobinta daga
Gwamnatin Jihar Kwara ta rage kwanakin aiki zuwa kwanaki uku ga ma’aikatan gwamnati. Shugaban ma’aikata, Murtala Atoyebi, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai a
Hadarin mota a Kano ya yi sanadin mutuwar mutane akalla 18, lamarin da ya jawo hawaye a idanun masoya da ‘yan uwa. Rahotanni sun bayyana cewa, wannan mummunan lamari ya
A kokarinsa na cika alkawuran yakin neman zaben gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayar da umarnin rusa wasu haramtattun gine-gine da aka gina a jihar. A cikin wata
Shugaba Bola Tinubu ya yi alkawarin sake nazarin mafi karancin albashin ma’aikata domin dacewa da yanayin tattalin arzikin kasar nan. A cewarsa, akwai bukatar gwamnatin tarayya da na jihohi su
A ranar Juma’a ne shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu, ya yi wata ganawar sirri da gwamnonin jam’iyyar All Progressives Congress, APC. Shugaba Tinubu a wani sako da ya wallafa a
Wata kungiya mai zaman kanta da ke mai da hankali kan kare hakkin dan Adam da samar da zaman lafiya, Stefanos Foundation, ta bayyana cewa tsakanin watan Janairu zuwa Afrilu,
Ƴan sanda sun sake rufe majalisar dokokin Plateau, a Jos babban birnin jihar. Wannan lamarin dai ya haifar da zaman zullumi da neman tayar da tarzoma a harabar a yau
Sojoji sun hallaka aƙalla ‘yan ta’addar Daesh 55 daga cikin ‘yan ta’addar ISWAP. Cikin wadanda aka kashe har da wasu manyan kwamandoji da dama ajihar Borno, arewa maso gabashin Najeriya.