An hallaka Æ´an ta’adda a Borno

Sojoji sun hallaka aÆ™alla ‘yan ta’addar Daesh 55 daga cikin ‘yan ta’addar ISWAP.

Cikin wadanda aka kashe har da wasu manyan kwamandoji da dama ajihar Borno, arewa maso gabashin Najeriya.

A cewar ma’aikatar tsaron kasar Nijar, rundunar hadin gwiwa ta Sector 3 da Sector 4 Multinational Joint ne suka shirya wani gagarumin farmaki na kwanaki 22 da aka yi wa lakabi da Operation HARBIN ZUMA, wanda aka fara a ranar 6 ga Mayu, 2023, kuma ya kare a ranar Lahadi 28 ga watan Mayu.

Wasu daga cikin manyan kwamandojin sun hada da Fiya Abouzeid, Qaïd Abou Oumama da Qaïd Malam Moustapha, da kuma wasu malaman addini da har yanzu ba a san sunayensu ba.

More News

Wasu É—aliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karÉ“ar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Mahaifi ya fille kan É—iyarsa don yin asiri

Jami’an tsaro na jihar Edo sun kama wani mutum mai suna Emmanuel Ovwarueso bisa zarginsa da fille kan diyarsa bisa zarginta da laifin kashe...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...