Ƴan sanda sun kama mutum sama da 50 masu ɗiban ganima a Kano

A ci gaba da kokarin karfafa tsaron rayuka da dukiyoyi a jihar Kano, rundunar ‘yan sandan a ranar Juma’a ta ce an kama wasu karin mutane 57 da ake zargi da laifin sata da wawashe dukiyar jama’a a shaguna da kadarori da ake ruguzawa.

Wannan sanarwa ta fito ne cikin wata takarda da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Abdullahi Haruna-Kiyawa ya fitar a yau.

“Kwamishanan ‘yan sandan ya yi gargadin cewa duk wadanda aka kama da irin wadannan laifuka za su fuskanci cikakken karfin doka.”

More News

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa tattalin arzikin ƙasa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar ƴan sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...

An kori sojojin Najeriya biyu saboda satar kebul a matatar Dangote

Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da korar wasu sojoji biyu da ake zargi da satar igiyoyin sulke a harabar matatar Dangote da ke jihar...

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...