Ƴan sanda sun kama mutum sama da 50 masu ɗiban ganima a Kano

A ci gaba da kokarin karfafa tsaron rayuka da dukiyoyi a jihar Kano, rundunar ‘yan sandan a ranar Juma’a ta ce an kama wasu karin mutane 57 da ake zargi da laifin sata da wawashe dukiyar jama’a a shaguna da kadarori da ake ruguzawa.

Wannan sanarwa ta fito ne cikin wata takarda da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Abdullahi Haruna-Kiyawa ya fitar a yau.

“Kwamishanan ‘yan sandan ya yi gargadin cewa duk wadanda aka kama da irin wadannan laifuka za su fuskanci cikakken karfin doka.”

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]