Hukumar Tsaro da Kare Fararen Hula ta Kasa (NSCDC) ta kama wani matashi mai suna Nasiru Sulaiman, mai shekara 27, bisa zargin yunkurin satar babur mai kafa uku (Adaidaita Sahu)
Hukumar Tsaro da Kare Fararen Hula ta Kasa (NSCDC) ta kama wani matashi mai suna Nasiru Sulaiman, mai shekara 27, bisa zargin yunkurin satar babur mai kafa uku (Adaidaita Sahu)
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta kama wata matashiya mai shekaru 25 da ake zargi da yanke mazakutar saurayinta yayin da yake barci a wani otal da ke unguwar Badawa
Wani uba da kuma matashiyar yarsa sun rasa rayukansu bayan da suka fada wata tsohuwar rijiya a kauyen Yancibi dake karamar hukumar Tsanyawa ta jihar Kano. Lamarin da ya faru
Kotun Majistare ta 2 da ke Kano ta fara sauraron shari’ar TikToker Fatima Abdullahi, wadda aka fi sani da Fati Cele, bisa zargin kashe saurayinta Isma’il Sidi, wanda aka fi
Jami’an hukumar tsaro ta farin kaya da aka fi sani da DSS sun samu nasarar kama wani matashi a jihar Kano dake safarar bindigogi. Matashin mai suna Abubakar Muhammad ya
Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta bayyana cewa kusan ma’aurata ɗari bakwai da ashirin sun kammala gwaje-gwajen lafiya a shirye-shiryen bikin auren gama-gari da gwamnatin jihar ke shirin gudanarwa. Mataimakin
Rundunar tsaro ta NSCDC a jihar Kano ta kama wani matashi mai shekara 22 da ake zargi da lalata kayayyakin layin dogo na aikin jirgin ƙasa na gwamnatin tarayya tsakanin
Rundunar Tsaro ta NSCDC ta sanar da kama wasu mutane biyu da ake zargi da safarar kayayyakin layin dogo da aka lalata tare da kwato wasu katakon layin dogo a
Fursunoni tara da ke zaman kaso a Gidan Gyaran Hali na Wudil a Jihar Kano sun kammala haddar Alƙur’ani Mai Tsarki. Jami’in hulɗa da jama’a na hukumar gidan gyaran hali
Hukumar kula da jin daɗin alhazai ta jihar Kano ta ayyana ranar 14 ga watan Mayun 2026 a matsayin ranar fara jigilar maniyyata daga jihar zuwa ƙasar Saudiyya domin gudanar
Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya yi kakkausar suka kan halayyar wasu matasa da suka aikata abin da ya kira rashin da’a yayin ziyarar uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu.
Kotun koli ta Jihar Kano ta yanke wa wani matashi mai suna Umar Idris hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samunsa da laifin kisan wani dan kasuwa, Sabiu Umar. Kotun
Wasu al’ummomi a yankin ƙaramar hukumar Wudil a Jihar Kano sun zargi ’yan sanda da ƙone musu gidaje, wuraren sana’a, kayan abinci da kuma dabbobi, sakamakon wata hatsaniya da ta
Ɗan takarar gwamnan jihar Kano ƙarƙashin jam’iyar APC a zaɓen 2023,Dr. Nasir Yusuf Gawuna ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar APC. Sanarwar fitarsa daga jam’iyar na kunshe ne a cikin
Mataimakin gwamnan Jihar Kano State, Kwamared Aminu Abdussalam, ya ajiye mukaminsa. An bayyana hakan ne a ranar Juma’a cikin wata sanarwa da kakakin Kwankwasiyya Movement, Dakta Habibu Sale Mohammed, ya
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya kori, Shehu Wada Sagagi daga kan mukaminsa na kwamishinan ma’aikatar kasuwancin, zuba jari da masana’antu ta jihar. Gwamnan ya sanar da korar Sagagi
Wasu ’yanbindiga sun kai hari gidan sakataren ƙaramar hukumar Kibiya da ke jihar Kano, inda suka yi awon gaba da shi a wani farmaki da aka kai da daddare. Shugaban
Shugaban majalisar dokokin jihar Kano, Jibril Isma’il Falgore ya jagoranci rantsar da sababbin yan majalisar dokokin jihar su biyu. Sababbin yan majalisar da aka rantsar sun hada da Sa’ad Aminu
Hukumar Hisbah a jihar Kano ta ce jami’anta sun kama wasu mutum tara Musulmai a ranar Laraba, wadda ta zo daidai da ranar farko ta azumin watan Ramadan, bayan an
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Ƙasa, EFCC, ta samu nasarar gurfanar da wata ma’aikaciyar banki, Janet Theophilus Danjuma, kan damfarar wani mai zuba jari kuɗi har N22,350,000