Kungiyar Gwamnonin Kudancin Najeriya ta mika sakon ta’aziyya ga gwamnati da al’ummar Jihar Kano sakamakon gobarar da ta auku a Kasuwar Singa, wadda ta jawo asarar dukiyoyi masu yawa. Shugaban
Kungiyar Gwamnonin Kudancin Najeriya ta mika sakon ta’aziyya ga gwamnati da al’ummar Jihar Kano sakamakon gobarar da ta auku a Kasuwar Singa, wadda ta jawo asarar dukiyoyi masu yawa. Shugaban
Wata sabuwar gobara ta tashi a yammacin ranar Asabar a shahararriyar Kasuwar Singa da ke cikin birnin Kano, inda ta ƙone kayayyaki na miliyoyin naira. Rahotanni sun nuna cewa gobarar
Akalla mutane 30 ne suka rasa rayukansu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Kwanar Barde, karamar hukumar Gezawa a Jihar Kano, a safiyar jiya. Rahotanni sun ce
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta tabbatar da mutuwar wani matashi mai suna Yusif Malam-Gwani mai shekaru 18, wanda ya nutse a wani buɗaɗɗen tafkin ruwa a yankin Bachirawa,
Jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta musanta rahotannin da ke cewa tsohon ɗan takararta na shugaban ƙasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, na tattaunawa da jam’iyyar All Progressives Congress (APC)
Rahotanni daga Kano sun bayyana cewa wuta ta tashi a Kasuwar Singa dake kan Titin Bello, inda hakan ya jefa ‘yan kasuwa da mazauna unguwar cikin zaman dar-dar. Bisa ga
Wani da ake zargi da kwacen waya ya samu munanan raunuka bayan wasu matasa sun kai masa hari a unguwar Dorayi da ke Jihar Kano. Rahotanni sun nuna cewa lamarin
Gwamnatin Tarayya ta amince da gina Layin Dogon Kasa na Birnin Kano da zai lakume kudi Naira tiriliyan daya, wani babban aiki da ake sa ran zai sauya harkar sufuri
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta sanar da cafke wani matashi mai shekara 25, Ididiong James, bisa zargin dukan mahaifiyarsa tare da mallakar bindigar Beretta ta Ingila da harsasai takwas.
Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, zai koma jam’iyyar APC a ranar Litinin, 26 ga Janairu, 2026, bayan ficewarsa daga jam’iyyar NNPP. Wata sanarwa da mai magana da yawunsa,
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bayyana dalilin da ya sa ya yanke shawarar komawa makaranta domin karatun dokar shari’a. Sarkin ya yi wannan bayani ne yayin da
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gana da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a fadar Aso Rock dake Abuja. Rahotanni sun bayyana cewa anga gwamnan sanye da shigarsa ta
Wani mummunan al’amari ya faru a Jihar Kano, inda wani yaro mai suna Sa’idu Ahmad, mai shekaru biyu, ya rasu bayan ya fadi cikin rijiya a garin Kwankwaso da ke
Jagoran jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa ba za a iya saya ko rinjayar sa da kuɗi a harkar siyasa ba, yana
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta yi wa manyan jami’anta 13 ado, bayan samun karin girma zuwa sabbin mukamai. An gudanar da bikin ne a Masallacin (Mess) na Jami’an ’Yan
Wata babbar kotu dake jihar Kano ta sake tabbatar da dakatarwar da aka yiwa dakattacen shugaban jam’iyar NNPP na jihar Kano, Hashim Sulaiman Dungurawa da wasu yan jam’iyar daga mazabarsa
Rundunar tsaro ta Nigeria Security and Civil Defence Corps (NSCDC) reshen jihar Kano ta sanar da kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu wajen kisan wani jami’inta, AbduRauf
Wasu matasa a birnin Kano sun kashe wani matashi da ake zargi da kisan ladanin wani masallaci, lamarin da ya tayar da hankula a unguwar Hotoro. Rahotanni sun ce lamarin
Mutane hudu daga gida daya sun rasa rayukansu a safiyar Laraba, bayan da gobara ta tashi a gidansu da ke Kundila Layin Baba Impossible, a karamar hukumar Tarauni, jihar Kano.
Gwamnatin Jihar Kano ta sake gurfanar da Isma’il Dahiru Ajingi a gaban Babbar Kotun Jihar Kano da ke zaune a Sakatariyar Audu Bako, karkashin jagorancin Mai Shari’a Amina Adamu Aliyu.