Sabon ƙaramin ministan ma’aikatar gidaje da bunƙasa birane, Yusuf Abdullahi Ata ya ce babban kudirinsa shi ne yasa jam’iyar APC ta lashe zaɓe a jihar Kano a shekarar 2027. Ata
Sabon ƙaramin ministan ma’aikatar gidaje da bunƙasa birane, Yusuf Abdullahi Ata ya ce babban kudirinsa shi ne yasa jam’iyar APC ta lashe zaɓe a jihar Kano a shekarar 2027. Ata
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce gwamnatinsa za ta dauki dukkanin matakan da suka dace domin karɓo yaran da suka fito daga jihar daga cikin waɗanda ake tsare
Jam’iyar New Nigeria People Party NNPP ta lashe zaɓen dukkanin kujerun ƙananan hukumomin jihar Kano 44. Farfesa Sani Malumfashi shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Kano KANSIEC shi
Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi da aka shirya
Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi da aka shirya
Gwamnan jihar Kano,Abba Kabir Yusuf ya sanar da bada tallafin kuɗi miliyan ₦100 a madadin gwamnatin Kano ga mutanen da iftila’in gobara ya faɗawa a kasuwar Kantin Kwari dake jihar.
Kungiyar ma’aikatan jinya da ungozoma ta kasa (NANNM) ta bayar da wa’adin kwanaki 15 ga gwamnatin jihar Kano, inda ta bukaci a magance koke-kokensu ko kuma su shiga yajin aikin.
Wasu matasa guda uku sun bayyana a gaban wata kotun majistire dake zamanta a unguwar Gyadi-Gyadi dake Kano inda ake tuhumarsu da zargin yin garkuwa da mutane. Ana zarginsu ne
Jami’an ƴan sandan biyar ne suka mutu a yayin da wasu 11 suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya faru akan babbar hanyar Zaria zuwa Kano. Hatsarin ya
Jami’an hukumar NDLEA dake yaƙi da hana sha da kuma fataucin miyagun kwayoyi sun kama wani mutum mai suna, Okafor Ifeanyi Anthony mai shekaru 38 a filin jirgin saman Mallam
Mutanen da basu gaza 9 ne ba suka rasa rayukansu a wani hatsarin mota da ya faru akan babbar hanyar Kano zuwa Zaria a yayin da wasu uku suka jikkata.
Akalla mutane biyu ne aka ruwaito sun mutu a wani gini da ya rufta a Nomansland da ke karamar hukumar Fagge a jihar Kano, tare da ceto wasu biyu da
Hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta kama shugaban makarantar firamaren Gaidar Makada dake ƙaramar hukumar Kumbotso ta jihar kan zarginsa da ake
Wani gini da ya ruguje a unguwar Makwarari da ke jihar Kano ya lakume rayukan wata uwa ‘yar shekara 35 tare da raunata ‘ya’yanta guda biyu. Lamarin dai ya faru
Gwamna Kabir Abba Yusuf na jihar Kano ya bayar da umarnin rufe asusun ajiyar banki na dukkan ma’aikatu da hukumomi (MDAs) na jihar nan take. An bayar da wannan umarni
Ambaliyar ta lalata babbar hanyar Kano zuwa Maiduguri a tsakanin a garin Azare zuwa Jama’are a jihar Bauchi. Hakan na zuwa ne ƙasa da mako biyu bayan da ambaliyar ruwan
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da wasu ɗaliban aikin likita su 20 a jihar Benue. Ɗaliban da aka sace sun fito ne daga jami’ar Maiduguri da kuma jami’ar Jos a
Gwamnatin jihar Kano ta janye dokar taƙaita zirga-zirga da aka saka a jihar biyo bayan ɓarna da sace dukiyar gwamnati da ta jama’a da aka yi a lokacin da aka
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce jami’anta sun kama ƴan ƙasashen waje da dama da ake zarginsu da ɗaukar nauyin zanga-zangar da ake gudanarwa a jihar. Kwamishinan ƴan sandan
Hukumar tsaro ta NSCDC da aka fi sani da Civil Defence shiyar jihar Kano ta ce ɓarayi masu ɓarnata kayan jama’a da na gwamnati su 108 aka kama a lokacin