Majalisar dokokin jihar Kano ta zartar da wata doka da za ta samar da wasu masarautu masu daraja ta biyu a jihar. Kudirin dokar da aka gabatar da shi a
Majalisar dokokin jihar Kano ta zartar da wata doka da za ta samar da wasu masarautu masu daraja ta biyu a jihar. Kudirin dokar da aka gabatar da shi a
Ƴan fashin daji sun yi garkuwa da wasu ƴan jarida biyu da kuma iyalansu a jihar Kaduna. Ƴan fashin dajin ɗauke da makamai sun farma unguwar Danhonu dake sabon garin
A ranar Talata ne wata babbar kotun jihar Kano, ta dage ci gaba da zamanta har zuwa ranar 4 ga watan Yuli, domin ci gaba da sauraren kararar da aka
Mallam Nasir El-Rufai, tsohon gwamnan jihar Kaduna, ya karbi bakuncin Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, a gidansa da ke Abuja, ranar Alhamis. El-Rufai ya karbi bakuncin dan takarar shugaban kasa na
Gwamnatin jihar Kano ta ce hukuncin da wata babbar kotun tarayya karkashin jagorancin mai shari’a Abdullahi Muhammad Liman ta yanke a safiyar ranar Alhamis ya nuna cewa har yanzu Alhaji
Wata babbar kotun tarayya da ke Kano ta yanke hukuncin mayar da Ado Bayero a matsayin Sarkin Kano. Kotun ta yi watsi da dokar masarautar Kano ta 2024, wadda ta
Ƴan sanda a jihar Kano sun ɗakile wani yunkuri da wasu ɓatagari suka yi na kai hari gidan Abdullahi Abbas, shugaban jam’iyar APC na jihar Kano. A wata sanarwa ranar
Hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa da tattalin arzikin ƙasa ta’annati ta fara binciken tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso kan zargin yin almundahana da kuɗaɗen fansho. Wata majiya
Tsohon mataimakin shugaban jam’iyar APC na ƙasa a shiyar arewa maso yamma, Salihu Lukman ya ce jam’iyar APC ta faɗi zaɓen 2023 a jihar Kano ne saboda, Abdullahi Umar Ganduje
A daren ranar litinin ne aka bayar da rahoton jin harbin bindiga a kusa da karamar fadar inda hambararren Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero, ke zama a Nasarawa GRA na
Babbar Kotun jihar Kano ta hana Aminu Ado Bayero ayyana kansa a matsayin Sarkin Kano har sai ta kammala sauraron ƙarar dake gabanta. Kotun ta kuma umarci ƴan sanda su
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan sabuwar dokar masarautun jihar ya kuma sanar da sake naɗa, Muhammad Sanusi a matsayin Sarkin Kano. Yusuf ya bayyana haka
Shekaru hudu bayan sauke Muhammadu Sanusi II daga matsayin Sarkin Kano, Gwamna Abba Yusuf, na jihar Kano ya mayar da shi kan karagar mulki. Gwamnan ya sanar da hakan ne
Ɗan takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2023 ƙarƙashin jam’iyar Labour Party (LP) Peter Obi ya ziyarci mutanen da wani matashi ya cinnawa wuta a wani Masallaci dake ƙauyen Larabar Abasawa
Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin a ɗaura musu aure. Gwamnan ya
Hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutane uku bayan da wani bene mai hawa uku ya ruguzo a unguwar Kuntau dake ƙaramar hukumar Gwale ta
Shugaban jam’iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin jihar Kano ta jam’iyar NNPP ita ce ke da alhakin shirya zanga-zanga iri daban-daban da ake gudanarwa a Abuja
Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin jihar, kamar yadda kwamishinan albarkatun ruwa,
Jam’iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam’iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi masu sauya sheƙar ya zuwa
Mutanen da basu gaza 11 ne ba aka tabbatar da sun mutu a yayin da wasu 16 suka jikkata mutum ɗaya kuma ya tsira ba tare da ko ƙwarzane ba