Hukumar Hisba ta jihar Kano ta kama wata babbar mota dake dauke da kwalaben giya 24000 da kuma sauran nau’ikan giya. Hukumar ta samu nasarar kama motar ne akan titin
Hukumar Hisba ta jihar Kano ta kama wata babbar mota dake dauke da kwalaben giya 24000 da kuma sauran nau’ikan giya. Hukumar ta samu nasarar kama motar ne akan titin
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen kasa ta Najeriya ta kammala shirin fara gudanar da ayyukan dare kafin karahen watan shida na shekarar 2024. Manajan Darakta na NRC, Fidet Okhiria, ne
Yaran da basu gaza 7 ne da suka fito daga Bauchi gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya miƙa su ga iyayensu. Bayanin haka na kunshe ne cikin wata sanarwa da
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama wasu mutane 9 da ake zargi da tsunduma a harkar safara da sace-sace da siyar da kananan yara a tsakanin jihohi. Kwamishinan ‘yan
Wata kotun majistare da ke Kano, a ranar Laraba, ta bayar da umarnin a tsare wata matar aure ‘yar shekara 24, Hafsat Surajo, a gidan gyaran hali bisa zarginta da
Matar auren nan Hafsat Suraj da aka fi sani da Chuchu, ta shaidawa kotun Majistri a Kano cewar ba ita ce ta hallaka abokin ta Nafi’u ba. Da fari dai
An gudanar da jana’izar tsohon shugaban majalisar wakilai ta tarayya Hon. Ghali Umar Na’Abba a fadar filin kofar kudu dake fadar qmai martaba sarkin Kano. Dubban mutane da suka hada
Ƴan kasuwa da dama sun yi asarar kayayyaki da dukiyoyinsu na miliyoyin naira a wata gobara da ta kama shaguna 22 a kasuwar Gwarzo, hedikwatar karamar hukumar Gwarzo ta jihar
Rahotannin fa ke fitowa daga Arewacin Najeriya na nuna cewa Allah ya yi wa tsohon Kakakin Majalisar Wakilan Nijeriya Ghali Umar Na’Abba rasuwa. Bayanai daga iyalansa sun ce ya rasu
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta sake kama wani da ake zargin shugaban kungiyar masu aikata laifuka ne, wanda aka ce ya tuba kwanan nan, Bahago Afa, tare da wasu
Gwamnatin jihar Kano ta gurfanar da wani Musbahu Ya’u a gaban babbar kotun jihar mai lamba 14 da ke zaune a titin Miller Road da laifin daba wa abokinsa wuka
Gwamnatin jihar Kano ta amince ta biya naira biliyan 3 a matsayin diya ga mutanen da aka rusawa shaguna a filin Masallacin Idi dake jihar. Gwamnatin ta Kanoda yan kungiyar
Gwamnatin jihar Kano ta amince ta biya naira biliyan 3 a matsayin diya ga mutanen da aka rusawa shaguna a filin Masallacin Idi dake jihar. Gwamnatin ta Kanoda yan kungiyar
Hukumar da’ar ma’aikata ta jihar Kano ta amince da karin girma ga manya da kananan ma’aikata 118 a ma’aikatu da sassa da hukumomi 13. Shugaban hukumar Dr Umar Shehu Minjibir
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da karkatar da kayan tallafin abinci da gwamnatin ta samar. Mutanen da aka kama sun haɗa da
Al’ummar Agadasawa a jihar Kano sun shiga cikin mummunan yanayi bayan da wata gobara ta tashi tare da halaka wata mata da ‘ya’yanta uku. Mummunan lamarin da ya jawo juyayin
A jiya Lahadi ne wasu magoya bayan gwamnan jihar Kano, Abba Yusuf, suka yi dandazo a harabar wasanni ta Lekan Salami dake birnin Ibadan a jihar Oyo domin gudanar da
Alhamdulillah, bayan sakonni da mutane ke ta turo mana daga ko’ina game da wannan bawan Allah ni da Baba Ali SSA HealthAffairs, mun sanar da mai girma Gwabnan Kano HE.
Wata babbar kotun jihar Kano karkashin mai shari’a Ibrahim Musa Karaye ta yanke wa wasu ‘yan damfara biyu, Benjamin Okechukwu Udeagwu da Benjamin Amos Olamide hukuncin daurin shekaru uku a
Hukumar Kula Da Shige Da Fice ta Najeriya ta ce jami’anta huɗu sun mutu a yayin da wasu 7 kuma suka samu rauni a wani hatsarin mota akan hanyar Kano-Zaria.