A wani yunkuri na rage wa dalibai da iyalai matsalolin kudi da suke fama da su a halin yanzu, Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya bayyana kudirinsa ba
A wani yunkuri na rage wa dalibai da iyalai matsalolin kudi da suke fama da su a halin yanzu, Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya bayyana kudirinsa ba
Shugaban Jami’ar Bayero da ke Kano (BUK), Farfesa Sagir Adamu- Abbas, ya bayyana cewa cibiyar ta bullo da tsarin samar da aikin yi ga dalibai. Adamu-Abbas ya ce jami’ar ta
Nasiru Abdullahi, wanda aka fi sani da Chile Maidoki, wanda yana daya daga cikin manyan mutane uku da ke cikin jerin sunayen ‘yan sandan jihar Kano da ake nema ruwa
Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano, KAROTA, ta bayar da gargadi kan amfani da iskar gas a maimakon man fetur a a-daidaita-sahu. Shugaban hukumar KAROTAr Faisal Mahmud-Kabir
Kotun sauraren kararrakin zaben yan majalisar tarayya da na jihohi dake zamanta a Kano ta tabbatar da nasarar zaben da Sanata Rufa’i Sani Hanga ya samu na jam’iyar NNPP a
Ɗan wasan Super Eagles, Ahmed Musa, ya sanar da rage farashin man fetur a gidan mansa, MYCA7 a Kano daga N620 zuwa N580 kowace lita. Kwararren dan kwallon ya bayyana
An kama wasu mutane biyu da ake zargi da neman yin auren jinsi a Kano da ke arewa maso yammacin Najeriya. Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, kwamandan Hisba ne ya bayyana
Jami’an tsaron bijilante dake unguwar Gurungawa a karamar hukumar Kumbotso ta jihar Kano sun kama wasu mutane hudu da ake zargi da satar karnuka da kuma agwagwi. Kwamandan bijilante na
Gwamnatin Jihar Kano karkashin Injiniya Abba Kabir Yusuf ta amince da naɗa Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa a matsayin babban kwamandan Hisbah na jihar. A baya dai malamin ya taɓa riƙe
Shugaban Hukumar Korafe-korafen Jama’a da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, Muhuyi Rimingado, ya ce wani bincike da aka gudanar game da bidiyon dala ma Ganduje. Ya
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta samu nasarar kwato wasu motocin dibar shara da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje ta sayar da su
Gobara ta kone wasu dakin ajiye kayayyaki biyu na kamfanin Noble Carpet and Rugs dake kan titin Ibrahim Taiwo Road a Kano. Mai magana da yawun hukumar kashe gobara ta
Daruruwan masu zanga-zanga sun bazama kan titunan jihar Kano inda suke nuna adawa kan rushe gine-gine da gwamnatin jihar ta ke yi. Gwamnatin jihar Kano ta rushe gine-gine da dama
Muhammad Garuba, tsohon kwamishinan yada labarai na jihar Kano a karkashin gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje ya ce tsohon gwamnan bai damu da matakin da gwamnatin jihar ta dauka na sake
Gwamnatin jihar Kano, ta dawo da Muhuyi Magaji Rimin Gado kan muƙaminsa na shugaban hukumar karɓar korafe-korafe da kuma yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano. A wata
Gwamnatin jihar Kano ta dawo bayar da tallafin karatu na gaba da digiri na biyu ga ‘yan asalin jihar. An bayyana hakan ne a ranar Juma’a ta wata sanarwa mai
An zaɓi, Jibrin Isma’il Falgore wakilin karamar hukumar Roggo a majalisar dokokin jihar Kano a matsayin sabon kakakin majalisar. Falgore mamba ne a jam’iyar NNPP dake da mafiya rinjaye mambobi
A ci gaba da kokarin karfafa tsaron rayuka da dukiyoyi a jihar Kano, rundunar ‘yan sandan a ranar Juma’a ta ce an kama wasu karin mutane 57 da ake zargi
Hadarin mota a Kano ya yi sanadin mutuwar mutane akalla 18, lamarin da ya jawo hawaye a idanun masoya da ‘yan uwa. Rahotanni sun bayyana cewa, wannan mummunan lamari ya
A kokarinsa na cika alkawuran yakin neman zaben gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayar da umarnin rusa wasu haramtattun gine-gine da aka gina a jihar. A cikin wata