An sake mayar da Sheikh Daurawa a matsayin Shugaban Hisbah

Gwamnatin Jihar Kano karkashin Injiniya Abba Kabir Yusuf ta amince da naÉ—a Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa a matsayin babban kwamandan Hisbah na jihar.

A baya dai malamin ya taɓa riƙe hukumar, kuma hakan ya ba shi damar kawo canji wanda ya yi tasiri a jihar Kano

Ana ganin dawowar Malamin za ta taimaka wajen yaƙi da ayyukan alfasha da tabbatar da shika-shikan addinin Islama gami da muhimmin aikin da Kwamandan ya fara na auren zawarawa a faɗin jihar.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...