Gwamnatin Kano ta miƙa yaran da aka sato daga Bauchi a hannun iyayensu

Yaran da basu gaza 7 ne da suka fito daga Bauchi gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya miƙa su ga iyayensu.

Bayanin haka na kunshe ne cikin wata sanarwa da mai magana da yawun gwamnan, Sanusi Bature Dawakin Tofa ya fitar.

Gwamnan ya yaba da kokarin rundunar yan sandan jihar karkashin jagorancin, kwamishina Muhammad Hussaini Gumel.

Yusuf ya bayyana kaduwarsa kan yadda aka sato yaran daga Bauchi kuma a kayi kokarin safarar su zuwa jihohin Lagos da Anambra domin a sayar da su.

Gwamnan ya shawarci iyaye da su kasance masu sanya idanu akan Æ´aÆ´ansu kana ya shawarci gwamnatin jihar Bauchi da ta tabbatar an hukunta mutanen da aka kama.

Da yake mayar da martani, Mallam Saad É—aya daga cikin iyayen yaran mai suna Abdulmutallif ya godewa gwamnatin jihar Kano da kuma rundunar ya sandan jihar Kano.

Gwamnan ya kuma bawa yaran tallafin kudi naira dubu É—ari biyar.

More News

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...

Manyan dillalan mai za su fitar da litar man fetur miliyan 300 a wannan makon

Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan...

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...