Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Bauchi ta ce ta kama mutane 4 bisa zarginsu da hannu a wasu hare-haren da suka yi sanadin mutuwar mutane 2 a sassa daban-daban na jihar.
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Bauchi ta ce ta kama mutane 4 bisa zarginsu da hannu a wasu hare-haren da suka yi sanadin mutuwar mutane 2 a sassa daban-daban na jihar.
Rundunar ‘Yan Sandan jihar Bauchi ta kama mutum 2 tare da ƙwato motar Toyota Hilux ta 2022 da aka sace daga Bukuru, jihar Filato. Rundunar ta ce jami’anta sun cafke
Hukumar Kiyaye Haɗurra ta Ƙasa (FRSC) ta tabbatar da mutuwar mutum bakwai, yayin da mutum biyar suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a hanyar Bauchi zuwa
’Ya’yan tsohon Mataimakin Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Baba Tela, biyu sun rasu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a hanyar Bauchi zuwa Azare. Rahotanni sun ce Mustapha da
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Mohammed Abubakar, ya lashe zaɓen fidda gwani na takarar gwamna a jam’iyyar APC, bayan ya doke manyan ‘yan takara ciki har da tsohon ministan harkokin wajen
Jam’iyyar APC ta sanar da ɗage zaɓen fidda gwani na gwamna a jihohin Bauchi da Kwara zuwa ranar Juma’a, 22 ga watan Mayu, 2026. Hakan na ƙunshe ne cikin wata
Rundunar Tsaro ta NSCDC ta sanar da kama wasu mutane biyu da ake zargi da safarar kayayyakin layin dogo da aka lalata tare da kwato wasu katakon layin dogo a
Rundunar Hisba da ke Azare a ƙaramar hukumar Katagum ta jihar Bauchi ta tabbatar da kama wasu mutum bakwai da ake zargi da musayar matansu na aure a tsakaninsu. Kwamandan
Tsohon ministan harkokin waje na Najeriya, Yusuf Maitama Tuggar, ya sanar da aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan jihar Bauchi a zaɓen shekarar 2027. Tuggar ya gode wa Shugaba Bola Ahmed
Aƙalla gwamnatocin jihohi 7 ne suka kwashe ɗaliban su kusan 1630 daga jami’ar Jos biyo bayan tashin hankalin da aka samu a jihar Filato. A ranar 27 ga watan Maris
Aƙalla gwamnatocin jihohi 7 ne suka kwashe ɗaliban su kusan 1630 daga jami’ar Jos biyo bayan tashin hankalin da aka samu a jihar Filato. A ranar 27 ga watan Maris
Jam’iyyar PDP a jihar Bauchi ta bukaci gwamnan jihar, Bala Mohammed, da ya ci gaba da kasancewa a jam’iyyar duk da rade-radin da ake yi kan yiwuwar ficewarsa. Sakataren yaɗa
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad ya nuna alamun shirin komawa jam’iyar adawa ta ADC inda ya ce jam’iyar ta nuna alamun za ta iya kwace mulki a hannun jam’iyar APC
Dakarun Operation Safe Haven sun lalata wasu maboya da ake zargin na ’yan ta’adda ne tare da kwato makamai yayin wani sintiri na farmaki a dajin Yankari da kewaye, a
Dakarun Operation Safe Haven sun lalata wasu maboya da ake zargin na ’yan ta’adda ne tare da kwato makamai yayin wani sintiri na farmaki a dajin Yankari da kewaye, a
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad ya kawar da dukkan zargin da ake cewa akwai wani shiri na sauya sheka daga jam’iyar PDP. Da yake magana da manema labarai a fadar
Yayin da ake ci gaba da jin labarin sauya sheƙar wasu gwamnonin jihohi zuwa jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya, gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad, ya bayyana cewa yana nan
Reshen jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a jihar Bauchi ya musanta rahotannin da ke cewa an cire shugabanta na jiha, Hassan Haruna, inda ya zargi wasu mambobin da aka dakatar
Hukumar kiyaye hadurra ta ƙasa (FRSC) reshen Jihar Bauchi ta tabbatar da mutuwar fasinjoji tara tare da jikkatar wasu mutum goma a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a
Rundunar ‘yan sandan Jihar Bauchi ta kama wani matashi mai shekaru 28, Baffa’ji Abba, bisa zargin yi wa ‘yar makwabcinsa mai shekaru takwas fyade a karamar hukumar Alkaleri. Rahotanni sun