Kotu ta ci gaba da tsare wacce ta kashe Nafiu

Wata kotun majistare da ke Kano, a ranar Laraba, ta bayar da umarnin a tsare wata matar aure ‘yar shekara 24, Hafsat Surajo, a gidan gyaran hali bisa zarginta da daba wa mai taimako a gidanta, Nafiu Hafizu, ɗan shekara 38, wuka har lahira.

Wacce ake tuhumar kuma wacce ke zaune a Unguwa Uku Quarters Kano, ta gurfana ne a gaban kuliya bisa tuhume-tuhume biyu na yunkurin kashe kanta da kuma kisan kai.

Alkaliyar kotun Majistare Hadiza Abdulrahman ta bayar da umarnin a tsare wacce ake kara a gidan gyaran hali da ke jihar.

Ta dage ci gaba da shari’ar har zuwa ranar 1 ga Fabrairu, 2024 don ci gaba da sauraro.

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Wasu ɗaliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karɓar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...