Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya ce daga cikin gwamnonin arewa 19, guda shida ne kawai suka goyi bayan takarar shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a zaɓen 2023. Shettima ya
Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ya ce daga cikin gwamnonin arewa 19, guda shida ne kawai suka goyi bayan takarar shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a zaɓen 2023. Shettima ya
Kasuwar man fetur ta Najeriya na iya fuskantar babbar matsalar samuwar man fetur fiye da farashi sakamakon rikice-rikicen siyasa a duniya da ke girgiza kasuwar makamashi. Wannan gargadin ya fito
Mutane 12 sun rasa rayukansu, yayin da wasu biyu suka samu munanan raunuka sakamakon wani hatsarin mota da ya afku a kan hanyar Kaduna zuwa Kachia ta Jihar Kaduna. Hukumar
Rundunar Operation Fansan Yamma ta ce dakarunta sun ceto fararen hula 12 daga hannun ’yan ta’adda a wasu samame daban-daban da suka gudanar a ƙananan hukumomin Kaura Namoda da Tsafe
Najeriya ta samu rarar cinikayyar kayayyaki da ƙasashen waje ta Naira tiriliyan 12.60 a cikin kwata na biyu na shekarar 2026, yayin da jimillar cinikayyar ta kai Naira tiriliyan 41.44.
Najeriya ta samu rarar cinikayyar kayayyaki da ƙasashen waje ta Naira tiriliyan 12.60 a cikin kwata na biyu na shekarar 2026, yayin da jimillar cinikayyar ta kai Naira tiriliyan 41.44.
Najeriya ta samu rarar cinikayyar kayayyaki da ƙasashen waje ta Naira tiriliyan 12.60 a cikin kwata na biyu na shekarar 2026, yayin da jimillar cinikayyar ta kai Naira tiriliyan 41.44.
Gwamnan Jihar Katsina, Dikko Radda, ya tabbatar wa Shugaba Bola Tinubu cewa jihar za ta mara masa baya a ƙoƙarinsa na sake lashe zaɓen shugaban ƙasa na 2027. Radda ya
Rundunar sojojin Najeriya ta kama wani matashi mai shekaru 20, Bacha Modu Isah, da ake zargi da yi wa ƴan ta’adda leƙen asiri tare da haɗa kai da su a
Rundunar Operation Fansan Yamma ta ce dakarunta sun ceto mutane 25 da ’yan ta’adda suka yi garkuwa da su a wasu ayyukan soji da aka gudanar a jihohin Katsina da
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya soki tsarin rancen karatu na NELFUND, yana mai cewa shirin ba tallafin karatu ba ne, sai dai bashi da dalibai za su biya
Dan kasuwar Najeriya, Prince Isaac Fayose, ya soki rundunar ‘yan sandan Najeriya bisa gayyatar mai fafutukar kafafen sada zumunta, Martins Otse, wanda aka fi sani da VeryDarkMan, domin ya gabatar
’Yan bindiga sun kai hare-hare a wasu al’ummomi a jihar Zamfara, inda suka kashe mutane da dama, suka jikkata wasu tare da lalata gidaje da kadarori. Hare-haren sun faru ne
Gwamnan Jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya ce jihar na samar da kusan dabbobi miliyan 10 a kowace shekara, abin da ya sanya ta cikin jihohin da suka fi kowace
Iyayen yara da aka sace a jihar Borno sun gudanar da zanga-zanga a garin Uba domin neman gwamnati ta ceto kusan yara 100 da ake tsare da su a hannun
Rundunar ’yan sandan Jihar Bauchi ta ce ta kwato kayayyakin layin dogo da aka lalata tare da kama wani mutum da ake zargi da hannu a satar kayayyakin gwamnati. Rundunar
Matatar Dangote Petroleum Refinery ta sanar da rage farashin litar fetur da take sayarwa ga dillalai daga N1,215 zuwa N1,165, wanda ya nuna ragin N50 kan kowace lita. Haka kuma,
Tsohon Gwamnan Jihar Adamawa, Sanata Mohammed Umar Jibrilla Bindow, ya yi murabus daga jam’iyyar African Democratic Congress (ADC). Bindow, wanda ya jagoranci jihar daga 2015 zuwa 2019, ya bayyana hakan
Jam’iyar ADC ta ce hukuncin da kotun daukaka kara dake Abuja ta yanke a ranar Litinin na da alaƙa ne kaɗai da zaɓukan shugabannin jam’iyar a mazaɓu, ƙananan hukumomi da
Kokarin da gwamnatocin kasashe da dama ke yi na kawo ƙarshen tsadar rayuwa da al’ummominsu ke fuskanta ya gamu da tasgaro a yayin da farashin danyen man fetur ya yi