Tinubu ya dakatar da gwamnan babban Najeriya Emefiele

Shugaba Bola Tinubu ya amince da dakatar da Godwin Emefiele, gwamnan babban bankin Najeriya.

Daraktan ofishin yada labarai na sakataren gwamnatin tarayya Willie Bassey ne ya bayyana hakan a cikin wata ‘yar gajeruwar sanarwa a daren Juma’a.

Ya bayyana cewa yana mayar da martani ne ga wani bincike da ofishinsa ke gudanarwa da kuma sake fasalin fannin hada-hadar kudi da ke tafe.

An umurci Emefiele da ya gaggauta mika ragamar tafiyar da harkokin ofishinsa ga mataimakin gwamna (Operations Directorate), wanda zai yi wannan aiki har sai an kammala bincike da sauye-sauye.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...