Ćłan sanda sun rufe majalisar dokokin Filato

Ćłan sanda sun sake rufe majalisar dokokin Plateau, a Jos babban birnin jihar.

Wannan lamarin dai ya haifar da zaman zullumi da neman tayar da tarzoma a harabar a yau Laraba.

Rahotanni sun nuna cewa wani dan majalisar, Gwottson Fom, daga mazabar Jos ta Kudu ya tabbatar da faruwar lamarin.

Dan majalisar wanda ya soki abin da Ć´an sandan suka yi, ya ce matakin ya hana mambobin zamansu na yau Laraba.

More News

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...

Daurawa ya yi murabus daga muƙamin shugabancin Hisbah a Kano

Sheikh Aminu Daurawa ya yi murabus daga muƙaminsa na Shugaban Hisbah na Jihar Kano. Malamin yace ya yi iya kokarinsa wajen gyaran tarbiyar matasan Kano...

Tirkashi: Matashi ya yi tattaki tun daga Gombe har Abuja

Wani direban mota mai shekaru 21 daga jihar Gombe, Suleiman Rabiu, ya yi tattakin sama da kilomita 700 domin nuna yabonsa ga Hafsan Hafsoshin...