Gwamnatin Jihar Anambra ta tabbatar da kama Fasto Harrison Charles, mamallakin cocin Day Spring Assembly da ke Awada a birnin Onitsha, bisa wasu zarge-zarge masu nasaba da karɓe matan aure
Gwamnatin Jihar Anambra ta tabbatar da kama Fasto Harrison Charles, mamallakin cocin Day Spring Assembly da ke Awada a birnin Onitsha, bisa wasu zarge-zarge masu nasaba da karɓe matan aure
An gano gawar wata mata, ɗanta mai shekara huɗu da kuma wani mutum da aka fi sani da Shanko a gidansu da ke yankin Egbe Subair a garin Ijebu-Igbo na
Rundunar ‘yan sandan jihar Abia ta kama wani mutum mai shekaru 37, Anumudu Chigozie wanda mazaunin kauyen Umuobiokwa ne bisa zarginsa da aikata laifin lalata da kananan yara. An kama
Babban Sifetan Yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya ziyarci birnin Jos a ranar Juma’a kan hare haren da aka kai wasu kauyukan jihar a yan kwanakin nan. Sama da mutane
An samu tashin hankali a gidan rawa na Porsche da ke Oba, karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra, yayin da wasu ’yan bindiga da ba a san ko
Rundunar ‘yan sandan jihar Enugu ta tabbatar da cafke wani matashi da ake zargin ya kashe mahaifiyarsa, Misis Charity Orji da ‘yar uwar sa, Miss Ukamaka Orji, tare da binne
Ƴan sanda a jihar Jigawa sun kama wasu mutane hudu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da kuma wani mai kera makamai. Jami’in hulda da jama’a na rundunar,
Rundunar tsaron haɗin gwiwa ta Operation Hadarin Daji dake kai ɗaukin gaggawa a yankin arewa maso yamma dake Malekachi a jihar Kebbi ta samu nasarar ceto wani ɗan sanda da
Rundunar ‘yan sandan jihar Delta ta cafke wani matashi mai suna Sunday Ebube Linus da laifin ƙaryar bacewar ƴaƴan marainansa. Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, DSP
Dalibai uku na kwalejin kimiya da fasaha ta jihar Nasarawa ne suka jikkata a wani hari da yan bindiga suka kai. Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar Nasarawa,
An kama wani mutum mai suna Chinedu Ezeudu dan asalin kauyen Ndi Ikpa Ezinato da ke karamar hukumar Awka ta Kudu a jihar Anambra da laifin sayar da hotuna da
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wani makiyayi dan shekara 15 mai suna Adamu Ibrahim bisa zargin datse hannun wani manomi. Rahotanni sun nuna cewa wanda ake zargin ya
Rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi ta kama wasu mutane hudu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne da suka kware wajen yi wa mutane fashin wayoyin hannu da kwamfutoci.
Rundunar ‘yan sandan Najeriya (NPF), ta kama wata mata ‘yar jihar Anambra da ke yi wa mahaifiyarta tsohuwa duka. An dauki hotonta ne a cikin wani faifan bidiyo tana dukan
Rundunar yan sandan jihar Anambra da haɗin gwiwar yan bijilante na jihar sanar da sun kashe masu garkuwa da mutane su biyu a wani farmaki da suka kai kauyen Ichida
Wasu gungun mutane sun kashe wasu mata biyu a jihar Adamawa bisa zargin su da maita. Rahotanni sun nuna cewa wani sufeton ‘yan sanda da kuma wasu ‘yan banga na
Ƴan sanda sun sake rufe majalisar dokokin Plateau, a Jos babban birnin jihar. Wannan lamarin dai ya haifar da zaman zullumi da neman tayar da tarzoma a harabar a yau
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta yi nasarar damƙe wata mata mai suna Rahama Sulaiman da zargin yin garkuwa da ƴar da ta haifa. Rahotannin da muka sun nuna cewa
Wasu yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun sace, Boyi Manja shugaban karamar hukumar Takum ta jihar Taraba. Lamarin ya faru ne a ranar Lahadi a
Wani yaro mai suna Iro Kwarangwal dan asalin Kano ya kashe mahaifiyarsa mai suna Jummai ta hanyar daba mata wuka a lokacin da suke rikici. Lamarin dai ya faru ne