Ƴan sanda a Jigawa sun yi babban kamu yayin da suka damƙe masu garkuwa da mutane

Ƴan sanda a jihar Jigawa sun kama wasu mutane hudu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne da kuma wani mai kera makamai.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar, DSP Shiisu Adam, ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya rabawa manema labarai ranar Juma’a.

Ya bayyana cewa an kama mutanen ne ta hanyar hadin gwiwa da jami’an ‘yan sanda da ’yan banga na yankin suka yi.

A cewar Adam, yayin da ake yi masa tambayoyi, wanda ake zargin ya amsa laifin kerawa da kuma sayar da bindigogi ga wasu da ba a riga an tantance su ba.

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Wasu ɗaliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karɓar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...