An kama wanda yake sayar da hotunan tsaraicin mata

An kama wani mutum mai suna Chinedu Ezeudu dan asalin kauyen Ndi Ikpa Ezinato da ke karamar hukumar Awka ta Kudu a jihar Anambra da laifin sayar da hotuna da bidiyon wata mata tsirara a shafukan sada zumunta.

An dai zargi mutumin da fallasa hotunan ne bayan yunkurin neman kudi daga hannunta ya ci tura.

Ana zargin mutumin ya sayar da bidiyon tsiraicin budurwar ga mutanen da suka bukaci hakan akan Naira 3,000.

Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta cafke wanda ake zargin bayan wacce abin ya faru da ita ta kai rahoto ofishin kwamishiniyar harkokin mata da walwalar yara Misis Ify Obinabo.

More News

Ƴan Fashin Daji Sun Kashe Mutane 7 A Jihar Kebbi

Mutane 7 aka bada rahoton ƴan fashin daji sun kashe  a garin Tudun Bici dake ƙaramar hukumar Danko Wasagu ta jihar Kebbi. A cewar mazauna...

Tsoffin gwamnoni sun wawashe sama da naira tiriliyan 2 tun komawa dimokuraÉ—iyya

Aƙalla tsoffin gwamnoni 58 ne ake zargin sun wawure kuma sun yi almubazzarancin jimillar naira Tiriliyan 2.187 a cikin shekaru 25 tun komawa mulkin...

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...