Fulani makiyaya da basu gaza uku ba aka kashe tare da jikkata wasu biyu a wani sabon farmaki da aka kai a wajejen kauyen Bangai dake ƙaramar hukumar Riyom ta
Fulani makiyaya da basu gaza uku ba aka kashe tare da jikkata wasu biyu a wani sabon farmaki da aka kai a wajejen kauyen Bangai dake ƙaramar hukumar Riyom ta
Rundunar ‘Yan Sandan jihar Bauchi ta kama mutum 2 tare da ƙwato motar Toyota Hilux ta 2022 da aka sace daga Bukuru, jihar Filato. Rundunar ta ce jami’anta sun cafke
Wasu masu ɗauke da makamai sun kai hari kan mutanen da ke rakiyar jana’izar wasu mutum biyu da aka kashe a ƙauyen Sol da ke ƙaramar hukumar Riyom ta Jihar
Wata guguwar iska da ta biyo bayan ruwan sama mai ƙarfi ta lalata kusan gidaje 100 a ƙauyen Tom Gangare da ke gundumar Sopp a ƙaramar hukumar Riyom ta Jihar
Dakarun Operation Enduring Peace sun kama wasu sojoji biyu bisa zargin hannu a wani rikici da ya jikkata ’yan sintiri uku da wata mata a ƙaramar hukumar Jos ta Kudu
Rundunar ‘yan sandan jihar Plateau ta tabbatar da mutuwar mutane 12 bayan wasu ‘yan bindiga sun kai hari a ƙauyen Ngbra Zongo da ke Kwall a karamar hukumar Bassa. Lamarin
Kungiyar Gan Allah Fulani Development Association (GAFDAN) ta sake zargin wasu kungiyoyin matasa da ta kira ‘yan bindigar Berom da kai hare-hare kan makiyaya Fulani tare da kashe shanunsu a
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Sunday Agang wanda fasto ne a cocin Evengilical Church Winning All (ECWA) wanda har ila shi ne shugaban kwamitin amintattu na cocin a karamar
Wasu da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai hari a ƙauyen Wanka da ke gundumar Keram, ƙaramar hukumar Kanam a jihar Plateau, inda suka kashe sojoji uku da kuma
An binne gawarwakin mutane 10 mazauna ƙauyen Babuje dake karamar hukumar Barikin Ladi ta jihar Filato waɗanda aka kashe a wata mashaya a ranar Lahadi. Wasu yan bindiga ne suka
Aƙalla masu hakar ma’adanai 37 ne aka ruwaito sun mutu bayan da suka shaki gurɓatacciyar iskar Carbon Monoxide a cikin ramin da suke aiki a wurin hakar ma’adanai dake Zurak
Dakarun Rundunar Sojin Nijeriya ta 3 Division da ke aiki a karkashin rundunar hadin gwiwa ta Operation Enduring Peace sun kai samame wata maboyar masu garkuwa da mutane a Jihar
Rahotanni sun nuna cewa wasu ƴanbindiga sun yi awon gaba da matafiya 28 daga garin Zak da ke yankin Bashar a ƙaramar hukumar Wase ta jihar Filato. Wani mazaunin ƙaramar
Wasu mutane da ake zargin ’yan bindiga ne sun kai hari a kauyen Daron da ke cikin yankin Gyel na Karamar Hukumar Jos ta Kudu, Jihar Filato, inda suka kashe
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sunan Dr. Bernard Mohammed Doro zuwa Majalisar Dattawa domin tabbatar da shi a matsayin sabon minista daga Jihar Filato. Wannan na zuwa
Wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne sun kai sabon hari a jihar Filato, inda suka kashe wani mutum mai shekaru 65 da haihuwa tare da jikkata mutane da dama.
Dan majalisar dokokin jihar Filato mai wakiltar mazabar Pankshin ta Kudu, Hon. Laven Denty Jacob, ya kuɓuta daga hannun masu garkuwa da shi bayan da aka sace shi a gidansa
Kwamitin bincike da Gwamnan Jihar Plateau, Barr. Caleb Manasseh Mutfwang ya kafa domin gano musabbabin hare-haren da ke ci gaba da addabar jihar, ya bayyana cewa aƙalla mutane 12,000 ne
Dakarun Runduna ta 3 da ke ƙarƙashin Operation Safe Haven, waɗanda ke aiwatar da aikin tsaro na Operation Lafiyan Jama’a, sun kashe ɗan fashi guda tare da ceto wani da
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya tabbatar da kama mutum 22 da ake zargi da hannu a kisan wasu mutane 12 ‘yan asalin jihar Kaduna da aka kashe a