Allah ya yi wa wani mahajjacin jihar Filato Ismaila Musa rasuwa a birnin Makka na kasar Saudiyya. Daiyabu Dauda, babban sakataren hukumar jin dadin alhazai ta jihar Filato ne ya
Allah ya yi wa wani mahajjacin jihar Filato Ismaila Musa rasuwa a birnin Makka na kasar Saudiyya. Daiyabu Dauda, babban sakataren hukumar jin dadin alhazai ta jihar Filato ne ya
Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin samar da tsaro a jihar Filato sun ka ma wani mai safarar bindiga da ake nema ruwa a jallo. Zagazola Makama dake wallafa
Rundunar ƴan sandan jihar Filato ta ce mutane 9 aka kashe a ƙauyukan Zurak da Dakai dake ƙaramar hukumar Wase ta jihar Filato a ranar Litinin. Ƴan bindiga sun kai
Kungiyar likitocin Najeriya reshen jihar Filato a ranar Laraba ta ce ta kama wani likitan bogi bisa zarginsa da gudanar da aikin jinya a makarantu da wuraren ibada a jihar.
Ƴan bindiga a ranar Talata sun kashe wani makiyayi tare da shanu 50 da kuma tumakai a garin Fanzo dake ƙaramar hukumar Barikin Ladi ta jihar Filato. Alhaji Dan-Azumi wanda
Rundunar soji ta musamman mai kula da wanzar da zaman lafiya a jihar Filato ta bayyana cewa, a ranar Talata, ta bayar da tukwici ga wasu jami’an ‘Operation Safe Haven’
Wasu da ba a san ko suwaye ba sun kashe, Sylvanus Namang mai magana da yawun jam’iyar APC ta jihar Filato a garin Pankshin dake ƙaramar hukumar Pankshin ta jihar
Jami’an ƴan sanda sun samu nasasarar kama wani mai ƙera bindigogi a jihar Filato. Mai magana da yawun rundunar yan sandan Najeriya, Olumuyiwa Adejobi shi ne ya bayyana haka cikin
Gwamnoni huɗu na jihohin arewa ta tsakiya sun bayar da tallafin miliyan N100 ga mutanen da rikicin jihar Filato na kwanan nan ya shafa. A wata sanarwa ranar Talata, gwamnan
Kungiyar Kiristocin Najeriya CAN ta bukaci ‘yan Najeriya da su yi addu’a kan kashe-kashen da ake yi a kasar nan tun shekarar 2023. Shugaban CAN, Archbishop Daniel Okoh, a sakonsa
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya jagoranci tawagar manyan hafsoshin rundunar sojan Najeriya a wata ziyara da suka kai jihar Filato. Ministan na tare da babban hafsan sojan Najeriya, Gabriel
Babban Sifetan Yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya ziyarci birnin Jos a ranar Juma’a kan hare haren da aka kai wasu kauyukan jihar a yan kwanakin nan. Sama da mutane
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya yi allawadai da abin da ya kira mummuna da mummuna harin da aka kai kananan hukumomin Bokkos da Barikin Ladi dake jihar Filato inda
Rahotanni da suke fitowa daga Jihar Filato na nuna cewa an kashe mutane sama da 100. Gwamna Mutfwang ya ce hare-haren ba su da tushe balle makama kuma an dora
Sojojin Najeriya karkashin Operation Safe Haven, OPSH, ta cafke wani da ake zargin ya kashe wasu ma’aurata a kauyen Kwi da ke karamar hukumar Riyom a jihar Filato. Lt.-Kol. Ishaku
Ministan ƙwadago da kuma ayyukan yi, Simon Lalong ya karɓi shedar cin zaɓensa a matsayinsa na Sanata mai wakiltar mazabar Kudancin Filato a majalisar dattawa. Hukumar zaɓe mai zaman kanta
Shugaban majalisar dokokin jihar Filato, Moses Thomas Sule ya sauka daga mukaminsa na kakakin majalisar. Mataimakin kakakin majalisar,Gwottaon Fom shima ya sauka daga kan mukaminsa. Mamba mai wakiltar mazabar Pankshin
Gwamnan Jihar Filato Caleb Mutfwang ya nufi kotun koli domin neman hakkinsa bayan kotun daukaka kara ta ƙwace kujerar gwamna daga hannunsa. Idan ba a manta ba kotun daukaka kara
Kotun daukaka kara da ke Abuja ta sauke gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang, daga kujerarsa. A hukuncin da ta yanke a ranar Lahadi, babbar mai shari’a Elfrieda Williams-Dawodu, ta umurci
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta sun kama Philip Gokas wanda ake zargi da kisan Adamu Gabdo wani shugaban al’ummar Fulani a jihar Filato. A ranar 23 ga watan Satumba